Kungiyar Islamic Movement of Nigeria masu bin Shi’anci a Najeriya ta bayyana cewa mutuwar shugabanta a hannu gwamnati ba za ta haifar da ‘da mai ido ba. Hakan na zuwa …
Zakzaky
-
Labarai
Kotu ta bayar da umarnin tisa keyar Sheikh Ibrahimul Zakzaky zuwa gidan gyaran halaye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu dake da zamanta a jihar Kaduna ta bayar da umarnin tisa keyar shugaban kungiyar Dan Uwa Musulmi ta Shi’a daga ofishin hukumar DSS zuwa gidan gyaran halaye. …
-
Labarai
Sheikh Zakzaky yana kan hanyarshi ta dawowa Najeriya daga kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar IMN, Mallam Ibrahim Zakzaky yana kan hanyarshi ta dawowa Najeriya daga kasar Indiya. Muna hada wannan rahoto ne da misalin karfe 11:00 na daren Indiya, wanda haka ya …
-
Labarai
Rahotan Dabo FM na yiwuwar dawowar Zakzaky Najeriya cikin kwanaki 3 ya tabbata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin tarayyar Najeriya ta tabbatar da yiwuwar dawowar shugaban Kungiyar IMN, Sheikh Zakzaky, cikin gaggawa zuwa Najeriya. A baya DABO FM ta rawaito cewa; Akwai yiwuwar Sheikh Zakzaky ya dawo …
-
Shugaban kungiyar IMN a Naajeriya, Sheikh Ibrahim Zakzaky, wanda a yanzu haka yake kasar Indiya ya bayyana cewa zai dawo kasa Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan da yace babu …
-
Labarai
Jami’an Najeriya suna hana Likitoci a Indiya baiwa Zakzaky kulawar da ta dace
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Shi’ar kasar Indiya sun koka kan yacce jami’an Najeriya suke hana ruwa gudu yayin da Likitoci suke duba lafiyar shugaban IMN, Sheikh Al Zakzaky. DABO FM ta tabbatar da …
-
Labarai
Hukumar kare hakkin Musulman duniya ce zata dauki nauyin jinyar Al-Zakzaky ba ‘yan Shi’a ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni da dama sun fito akan cewa wata kungiyar ‘yan Shia ta kasar Indiya ce zata dauki nauyin jinyar da Sheikh Zakzaky yakeyi a kasar Indiya. Inda wasu rahotannin ma …
-
BincikeLabarai
Ko Sheikh Zakzaky zai warke a kasa da kwanaki 1416 da suka ragewa Buhari da El-Rufai?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTakaddama tsakanin gwamnatin jihar Kaduna da shugaban IMN ta faro asali ne tin a shekarar 2015, a dai dai lokacin da gwamnati ta kama shugaban a matsayin alhakin tsare hanya …
-
-
Labarai
Shugaban tsohuwar kungiyar IMN ta Shi’a, Mal. Ibrahimul Zakzaky zai tafi kasar Indiya a yau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wadda aka fi sani da Shi’a, Sheikh Ibrahim El-Zakazky zai tashi daga filin jirgin Abuja zuwa Indiya a yau din nan. Shugaban kungiyar …
-
Labarai
Shugaban ‘Haramtacciyar’ kungiyar IMN ta Shi’a, Mal. Ibrahimul Zakzaky ya tashi zuwa kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar Islamic Movement in Nigeria (IMN) wadda aka fi sani da Shi’a, Sheikh Ibrahim El-Zakazky zai tashi daga filin jirgin Abuja zuwa Indiya a yau din nan. Shugaban kungiyar …
-
Labarai
Kudi da mukami daga Iran ne suka ja Al-Zakzaky zuwa Shia – Yayan Zakzaky
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Yakubu shi ne yayan shugaban IMN ta Shi’a, Sheikh Ibrahim Al-Zakzaky. Sheikh Muhammad Yakubu ya bayyana yacce kasar Iran ta janye ra’ayin Zakzaky zuwa fadawa tafiyar Shi’a bisa …
-
Labarai
EL-Rufai ya gindaya tsauraren sharuda 7 kafin amincewa da tafiyar Al-Zakzaky kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna a karkashin gwamna Mallam Nasiru El-Rufa’i ta zayyana sharuda 7 da za’a cika kafin ta amince da tafiyar Zakzaky zuwa kasar Indiya neman lafiya. DABO FM ta …
-
Labarai
Gwamnatin Kaduna zata daukaka kara akan izinin Al-Zakzaky na zuwa Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna a karkashin gwamna Mallam Nasiru El-Rufai tace zata daukaka kara akan hukuncin da wata kotu tayi domin barin Al Zakzaky ya tafi neman magani kasar Indiya. Daraktan …
-
Wata babbar kotu dake da zama a jihar Kaduna ta bayar da belin shugaban kungiyar IMN dake Shi’a. Hakan na zuwa ne bayan da Al Zakzaky da matarshi suka nemi …
-
Labarai
Babu bambanci tsakin Abubakar Shekau da Ibrahim Zakzaky – Muhammad yayan Zakzaky
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Yakubu Al-Zakzaky, dan uwan shugaban kungiyar IMN ya bayyana cewa babu wani bambanci tsakanin ‘dan uwan nashi da Abubakar Shekau. DABO FM ta binciko cewa; Sheikh Muhammad Al-Zakzaky …
-
Labarai
Kotu zata bada hukunci akan neman izinin bada belin Al-Zakzaky ranar 5 na Agusta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake shari’ar shugaban kungiyar IMN, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ta yanke ranar 5 ga watan Agusta don yanke hukunci akan neman beli da shugaban ya gabatar. A ranar 18 ga …
-
Labarai
Gwamnatin tarayya ta kammala shirin bayyana kungiyar Al-Zakzaky a matsayin ‘Kungiyar Ta’addanci’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotannin sun bayyana cewa tini dai gwamnatin tarayya ta karbi umarnin daga kotu a Abuja na bayyana kungiyar IMN da Al-Zakzaky yake jagoranta a matsayin kungiyar ta’addanci. Tin dai a …
-
Labarai
Ku bamu Al-Zakzaky zamu kula da lafiyarshi – Iran ta fadawa Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban mai shari’ar gwamnati na kasar Iran, Montazeri, yayi kira da gwamnatin Najeriya da ta basu Zakzaky don kula da lafiyarshi. Montazeri ya kara kira ga kotu da ta kyale …
-
Labarai
Al-Zakzaki ya nemi kotu ta bashi izinin zuwa kasar Indiya domin duba lafiyarshi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Kungiyar ‘yan uwa musulmi ta Najeriya, Sheikh Ibrahim Al-Zakzaky tare da matarshi, hadi da ‘yarshi Zinat, sun rubutawa babbar kotu a Kaduna, bukatarsu ta tafiya kasar Indiya domin duba …
