A ranar 26 ga watan Yulin 2019, wata babbar kotu a Najeriya ta bawa gwamnatin tarayyar umarnin haramta kungiyar IMN dake Shi’a. Yayin da gwamntin take bin umarnin kotu, ranar …
Labarai
-
Labarai
Yadda Gwauraye za su rika dafa Shinkafa dafa-duka ta gargajiya, daga Afaafy’s Kitchen
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBisa hadin gwiwa da ‘Afaafy’s Kitchen, DABO FM zata rika kawo muku yacce ake girke-girken zamani hadda na gargajiya. A wannan makon, zamu kawo muku yacce ake dafa Shinkafa dafa-duka …
-
Labarai
Sa’o’i kadan suka rage gwamnati tarayya ta bayyana haramta kungiyar IMN ta cikin Shi’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotannin sun bayyana cewa tini dai gwamnatin tarayya ta karbi umarnin daga kotu a Abuja na bayyana kungiyar IMN da Al-Zakzaky yake jagoranta a matsayin kungiyar ta’addanci. Tin dai a …
-
Labarai
An kama Malamin makaranta da yayi lalata da Daliba a dakin gwaje-gwaje na ‘Biology’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Legas ta tabbatar da cafke Idowu Daniel, malamin makarantar sakandire mai shekara 28, wanda ake zargi da yin lalata da daliba a wata makarantar kudi dake …
-
Labarai
Ganduje zai tura kwararru 40 kasar Burtaniya don koyo sana’o’in da zasu koyawa Matasan jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta dauko kwararru guda 40 daga fannonin Injiniyanci, Zane-zane da sairan fannoni inda zata turasu kasar Birtaniya don daukar horo. Gwamnatin tace wadannan kwararru 40 da zata …
-
Labarai
Gwamnatin tarayya ta kammala shirin bayyana kungiyar Al-Zakzaky a matsayin ‘Kungiyar Ta’addanci’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotannin sun bayyana cewa tini dai gwamnatin tarayya ta karbi umarnin daga kotu a Abuja na bayyana kungiyar IMN da Al-Zakzaky yake jagoranta a matsayin kungiyar ta’addanci. Tin dai a …
-
Kotu ta umarci gwamnatin tarayyar Najeriya da ta haramta kungiyar ‘Yan uwa Musulmi ta Najeriya dake bin mazahabin Shi’a. A ranar Juma’a, wata babbar kotu a Abuja ce ta yanke …
-
Labarai
Haramcin shiga Amurka ga yan siyasar da sukayi madugin zabe zai shafi iyalansu -Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar amurka ta bayyana cewa haramci shiga kasar da tayi wa wasu ‘yan siyasa a Najeriya da sukayi magudi ko tada zaune tsaye a lokutan zabe zata shafi iyalansu. DABO …
-
Babban LabariLabarai
Kotu ta ayyana Kungiyar Shi’a a matsayin Kungiyar Ta’addanci tare da haramta ta a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotu ta umarci gwamnatin tarayyar Najeriya da ta haramta kungiyar ‘Yan uwa Musulmi ta Najeriya dake bin mazahabin Shi’a. A ranar Juma’a, wata babbar kotu a Abuja ce ta yanke …
-
Hotunan wajen daurin Auren gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad da ya auri ‘yar kasar Lebanon
-
An zargi wata mata a jihar Kaduna da caccakawa Mijinta wuka a jihar dake arewa maso yammacin Najeriya. Matar da ake zargi mai suna Aisha, ta caccakawa mijin nata Yahaya …
-
A harka irinta siyasa, a iya cewa dan majalissar tarayyar mai wakiltar Bebeji da Kiru, Hon Abdulmuminu Jibrin ya tashi a tutar babu. Hon Kofa ya kasance jigo a tafiyar …
-
Labarai
An kara wa sojan sama Bashir Umar mukamin da ake shekara 10 kafin a samu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar Sojin Sama ta Najeriya, NAF, ta karawa jami’inta da ya mayar da naira Miliyan 15 da ya tsinta a Kano zuwa ga mai shi. Rundunar ta kara masa matsayi …
-
Labarai
‘Yan majalissar jiha sun tsere bayan fadowar Miciji ta rufin kwano ana tsaka da zama zauren
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan majalissar jiha a Ondo sun tsere da kafafuwansu bayan da Miciji ya fado daga saman kwana ana kasa da zama a zauren. Fadowar Miciji ta saka ‘yan majalissar gudun …
-
Labarai
Ku bamu Al-Zakzaky zamu kula da lafiyarshi – Iran ta fadawa Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban mai shari’ar gwamnati na kasar Iran, Montazeri, yayi kira da gwamnatin Najeriya da ta basu Zakzaky don kula da lafiyarshi. Montazeri ya kara kira ga kotu da ta kyale …
-
Labarai
Kungiyar Izala tayi kiran Sanatoci da kada su tantance Ministocin da suke ‘yan Shi’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Jama’atul Izalatul Bidi’a wa ikamatussunah tayi kira ga Majalissar Dattijai da kada su tantance ‘yan Shi’ar da sunansu ya fito a jerin sunayen da shugaba Buhari ya aikewa majalissar. …
-
Kalli Bidiyo a kasa.
-
Labarai
Matuka Babura masu kafa 3 a jihar Adamawa sun fara yajin aikin ‘Gama-gari’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin Hausa na muryar Amurka ya rawaito cewa; “Harkoki sun tsaya cik sakamakon wani yajin aikin gargadin da ‘ya’yan kungiya ta ‘yan keke-napep, wato ‘yan acaba suka faro a jihar …
-
Labarai
Gwamnatin Kano ta dauki kwararru don koyawa Matasan jihar Sana’o’i
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta dauko kwararru guda 40 daga fannonin Injiniyanci, Zane-zane da sairan fannoni inda zata turasu kasar Birtaniya don daukar horo. Gwamnatin tace wadannan kwararru 40 da zata …
-
Majalissar Dattijai ta fara tantance sunayen Ministocin da shugaba Muhammadu Buhari ya aike mata. Hakan na zuwa ne cikin kasa da awanni 32 da shugaban ya aike da sunayen zuwa …
