Daga Freedom Radio
Najeriya
-
Najeriya
Gwamnatin Tarayya zata kara kudin Haraji bayan da Majalissar Dattijai ta aminta da biyan N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Najeriya ta hannun hukumar tattara haraji ta Najeriya (FIRS) tace ‘yan Najeriya su shiryawa karin kudin harajin da suke biya. Karin Kudin harajin na VAT zai tashi daga kaso …
-
Majalissar Dattawan Najeriya ta amince N30,000 a matsayin sabon albashin ma’aikatan Najeriya. A kwanakin baya dai kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci gwamnati data yiwa ma’aikata karin albashi daga N18,000 …
-
A safiyar yau talata a birni Kano wasu ‘yan bindiga suka sace wani farar fata tare da bindige direban motarshi. Farar fatar da yake aiki a kamfanin Trichia Constructions, kamfanin …
-
Arewa ta na da bukatar jagorori irinsu Sanatan Kano ta tsakiya, Engr Rabi’u Kwankwaso duba da irin yadda Arewa ta tsinci kanta a yanayi na rashin jagora mai kishin al’umma …
-
Wasu bata gari da ba’a san ko suwaye su ba, sun cinnawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta dake jihar Benue. Matasan sun sakawa ofishin wuta ne kafin a raba …
-
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Obasanjo yace bazai taba dena sukar shugaba Muhammadu Buhari ba har sai ya fara yin abu na daidai. Obasanjo yace babu wata matsala tsakaninshi …
-
A dai dai lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu nasarar cin zabe karo na biyu, matasa daga bangarori daban daban musamman mutanen arewa sun nuna farincikinsu ta hanyoyi daban …
-
A ‘yan kwanakin nan tin bayan kammala zaben shugaban kasa da ‘yan majalissar dattitai da wakilan, labarai suke ta yawo a kafafen sada zumunta na cewa Sambo Dasuki ya rasu. …
-
Zababben shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari yace zangon mulkinshi na biyu zai fi tsanani. Shugaba Buhari yayi wannan furuci jiya, a wata ganawa da yayi da mukarraban gwamnatinshi a fadar …
-
A safiyar yau, akaga bidiyon tsohon shugaban kasar Najeriya Chief Olusegun Obasanjo yana gudu wajen arcewar daga filin tashin jirgin sama na Murtala Muhammad dake jihar Lagos. Har yanzu ne …
-
Najeriya
#NigeriaDecides2019: “Yan daban’ jami’iyyar APC sun kone wasu akwatinan zabe a Lagos
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatasan jihar Lagos sun mika kokensu ga hukumar zaben kasa ta INEC saboda barazanar da suka ce yan daban jami’iyyar APC suke musu na tirsasasu zaben jami’iiyar APC. Matasa sunce …
-
NajeriyaSiyasa
#NigeriaDecides2019: Jami’ai sun harbe Agent din PDP a jihar Rivers
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaridar Independent ta rawaito cewa an harbe wani Agent din jami’iyyar PDP a mazabar “Ward 10” dake karamar hukumar Akuku-Torun. Sauran labarin na zuwa…..
-
NajeriyaSiyasa
#NigeriaDecides2019 : Atiku ya kada kuri’arshi a garin Yola
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iiyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya kada kuri’arshi a garin Yolan jihar Adamawa
-
A safiyar yau ta Asabar, ranar da ‘yan Najeriya zasu kada kuri’unsu na zabar sabon shugaban kasa tare da ‘yan majalissun wakilai da dattijai. Da misalin karfe 5:52am, an jiyo …
-
LabaraiNajeriyaSiyasa
Wallahi zan iya kashe mutum, in hakura da mahaifana a kan Buhari – Matashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani matashi, masoyin shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana irin cikakkiyar soyayyar da yake yiwa shugaban, soyayyar da ke cike da abun mamaki. Matashin ya sha wallafa ire-iren wadannan kalamai a …
-
A wani faifan bidiyo da Victor Bola Alade, ma’aikaciya wani gidan talabijin ta wallafa a shafinta na facebook, yayi nuni da wani jami’in kwastam ya harbe wani bawan Allah har …
-
Kungiyar Boko Haram ta kashe mutane 15 tare da yin awon gaba da mutun 12 a wasu hare-hare data kai a karamar hukumar Jere da Gwoza dake jihar Borno. ‘Yan …
-
LabaraiNajeriya
Zaben2019: Najeriya zatayi asarar biliyan 140, dalilin dage zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar ‘yan kasuwar Najeriya (NANTs), Mr Ken Ukaoha, yace Najeriya zatayi asarar naira biliyan 140 saboda dalilin dage zaben shugaban kasar da akayi wanda aka shirya gudanarwa yau Asabar. …
-
Gwamnatin jihar Kaduna tace wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye ba sun harbe mutane 66 a karamar hukumar Kujuru ta jihar Kaduna. Al’amarin da mai magana da yawun gwamnan …
