Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
‘Yan sanda a jihar Kano sun damke wata mota da mai dauke da buhun dangwalalliyar kuri’a da aka daddangwalawa jami’iyyar APC guda 17 a unguwar Sabon Gari. Tini dai yan …
Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
‘Yan sanda a jihar Kano sun damke wata mota da mai dauke da buhun dangwalalliyar kuri’a da aka daddangwalawa jami’iyyar APC guda 17 a unguwar Sabon Gari. Tini dai yan …
Gwamnan jihar Akwai Ibom, Mr Emmaneul Udom ya kalubalanci shugaba Muhammadu Buhari daya bayyawa duniya irin badakalar da mukusantashi sukayi. Gwamnan yace gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari yana bawa duk wani …
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano karkashin jagorancin kwamishina Muhammad Wakili, ta fitar da gargadi akan yan siyasar da suke kalamai da ka iya tada fitina. Gargadin da hukumar ta fitar …
Tsohon gwamnan jihar kuma dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya karkashin jami’iyyar APC, Mal Ibrahim Shekarau yace baya tsoron karawa da abokin takararshi wanda Kwankwaso ya fitar. A jawabin nashi, …
Tsohon gwaman jihar Kano kuma dan takarar Sanatan Kano ta tsakiya a jami’iyyar APC, Mal Ibrahim Shekarau yace, babu abinda ya taba shiga tsakaninshi da shugaba Muhammadu Buhari. Ya bayyana …
A zagayen tallata dan takarar gwamnan jihar Kano na jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya kai karamar hukumar Fagge, matasan Kwankwasiyya sunyi ta’adi a motocin ‘yan adawa. Kalli Bidiyo: …
Shugaban majalisar dattijan Najeriya, Dr Abubakar Bukoula Saraki ya tiki rawa tare da sauran manyan ‘yayan jami’iyyar PDP na kasa. Saraki da Atiku sun tiki rawar bayan da filin taro …
Wata magiyar jaidar Daily Trust ta rawaito cewa mutane hudu sun rasa rayuwakansu a taron yakin neman zaben shugaba Muhammadu Buhari. Lamarin ya faru ne bisa turmutsu-tsu da aka samu …
Wasu matasa sun tada hargitsi a taron da jami’iyyar PDP tare da dan takarar shugaban kasar ta Alhaji Atiku Abubakar suke gudanarwa a jihar Legas. Tin kafin zuwan Atiku filin …
Mai magana da yawun kwamitin yakin neman zaben dan takarar shugaban kasa, inuwar jami’iyyar, Sowunmi yace Alhaji Atiku Abubakar bazai taba samun nasarar zabe ta halartacciyar hanya ba. A wani …
A cigaba da yawon kamfen din shugaban kasa Muhammad Buhari yakeyi, yau ya sauka a garin Ogun. Sai dai al’amura sun sha bam bam da yacce aka saba ganin kamfen …
:for English and other languages , please use the translator at the footer of this page. Yau ne ake gangamin taron jami’iyyar PDP a jihar Kano a filin wasa na …
Majiya tace adadin motocin da aka kona sukai kimanin guda 9, a wata babbar hanyar zuwa unguwar Dei-Dei dake babban birnin tarayyar Abuja. Lamarin ya faru ne bayan wani dan …
Dan takarar shugabancin kasar Najeriya karkashin inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya sauka a garin Kano domin gudanar da yakin neman zabenshi. Tafiyar Atiku da Kwankwaso zata sa shugaba Buhari …
A lokacin da bai wuce kasa da sati daya a gudanar da babban zaben kasar Najeriya ba, gwamanatin Shugaba Muhammadu Buhari ta hana ‘dan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar, …
Bola Ahmed Tinubu, ya zargi tsohon shugaban kasar Najeriya dayin magudin zabe a shekarar 2003 da 2007. Tinubu, yayi kira ga ‘yan Najeriya dasu kauracewa duk wata magana da Obasanjo …
A ranar Juma’a fitattacen jarumin Adamu Zango ya tasa keyarshi zuwa jami’iyyar PDP bayan wata ‘yar takadda da abokan sana’arshi a Kannywood. A shirye-shiryen gudanar da taron Kamfen din Atiku …
Tsohon mataimaki kuma dan takarar shugaban kasar Najeriya karkashin inuwar jami’iyyar PDP yace bazasu sake satar kudi ba. Atiku yayi wannan jawabi a gaban dubban masoya da suka fito yawo …
Jirgin yakin neman zaben shugubancin kasa na dan takarar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, zai sauka a jihar Kano gobe Lahadi 10/02/2019, a filin wasa na Sani Abacha dake kwaryar …
..