Labaran al’amuran da suka shafi Siyasa a Najeriya da sassan duniya.
Siyasa
-
Siyasa
Zaben2019: Duk bakin cikin su sai na siyar da NNPC – Atiku Abubakar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar shugabancin kasa karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya kara jaddada matsayinshi na cefanar da hukumar NNPC, abinda ya kira babu gudu, ba ja da baya. Atiku …
-
-
Siyasa
Zaben2019: ”Yan daban’ APC sun afka wa tawagar Kwankwaso a Bebeji
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da zagayen yakin neman zaben dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iiyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf, yau Alhamis tawagar da tsohon gwamnan jihar Engr Rabi’u Kwankwaso …
-
Dan takarar shugaban kasa a inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar yace yana nan akan matsayinshi na siyarda ma’aikatar NNPC. Atiku ya bayyana haka ne yau, a wani taro daya …
-
Siyasa
Zaben2019: Ina kiran magoya bayana da su zabi shugaba Buhari – Salihu Takai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PRP, Mal Salihu Sagir Takai yayi kira ga magoya bayanshi da su zabi shugaba Muhammadu Buhari a matakin shugaban kasa. Mal Salihu …
-
Shugaba Muhammadu Buhari, yayi kira ga yan Najeriya dasu zama masu kaucewa hargitsi ko wana iri a filin zabe. Shugaban yayi wannan jawabi ne a yau, Litinin, a wani taro …
-
Siyasa
Zaben2019: Idan Ganduje ya dame mu, har gida zan sa a kamoshi – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wata hira da Sanatan Kano da tsakiya, Engr Rabi’u Kwankwaso yayi da gidajen radiyon Kano, ya bayyana takaicin bisa zuwan wasu matasa gidanshi su yage masa fasta. Matasan da …
-
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC tayi tsokaci bisa labarin data samu na kama kuri’a a gidan gwamnatin jihar Kogi, kuri’un da rahotan ya bayyana an daddangwalawa jami’iyyar APC a …
-
Siyasa
Zaben2019: Idan Ubangiji ne zai kirga kuri’u babu yadda Buhari zai iya cin zabe – Buba Galadima
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban tafiyar R-APC, jigo a yakin neman zaben Atiku Abubakar, tsohon na hannun damar shugaban kasa Muhammadu Buhari yace babu yadda za’ayi shugaba Buhari ya samu nasara. Buba Galadima yayi …
-
LabaraiNajeriyaSiyasa
Wallahi zan iya kashe mutum, in hakura da mahaifana a kan Buhari – Matashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani matashi, masoyin shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana irin cikakkiyar soyayyar da yake yiwa shugaban, soyayyar da ke cike da abun mamaki. Matashin ya sha wallafa ire-iren wadannan kalamai a …
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba a kama wani matashi ‘dan PDP da bugaggen sakamakon zabe ba, labarin bogi ne – Hukumar ‘Yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom tace rahotan da ake ta yadawa a kafafen sada zumunta, ba wani abu bane illa bogi. Rundunar tace batada da wata masani game da …
-
LabaraiSiyasa
‘Yan daba sun kashe ma’aiktan INEC biyu, sun kone motoci a Akwai Ibom
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan daba sun kashe ma’aiktan INEC biyu, sun kone motoci 2 a Akwai Ibom. Wasu bata gari da ake zargin ‘yan daban siyasa ne, sun kai farmaki wani ofishin hukumar …
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba abinda Buhari zai min, ko babu shi zanci zabe – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, yace zaben 2019 ko da Shugaba Buhari ko babu shi zai ci zaben shi. A wata hira da gwamnan yayi a gidan radiyon …
-
Babbar jami’iyyar hammaya ta PDP ta zargi hukumar zabe ta INEC da shirya wata makarkashiya da jami’iyyar APC domin yin makudi a zaben kasar. Shugaban jami’iyyar PDP, Mr Secondus yace, …
-
‘Yar takarar gwamnan jihar Taraba, Aisha Jummai Alhassan wacce akafi sani da “Mama Taraba”, tayi amfani da jirgin kwale-kwale wajen zuwa taron yakin neman zabenta a wani kauyen jihar Taraba. …
-
Kasar Amurka, karkashin shugaba Donald Trump, ta aike da sakon albishir ga dan takarar shugabanci kasa na jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar. Yau da safiyar juma’a ne sakataren gwamantin Amurka, …
-
Siyasa
Malaman Izala sun juya kalaman Kwankwaso don yayi bakin jini- Mal Aminu Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Ibrahim Daurawa ya jagoranci manyan malamai sama da guda 100 don su nuna goyon bayansu ga jagoran Kwankwasiyya, Engr Kwankwaso a ziyarar da suka kaima masa gidanshi dake garin …
-
Jami’iyyar APC a jihar Sokoto tace ta karbi ‘yayan jami’yyar PDP da SDP wadanda suka fito daga kananan hukumomi 23 a jihar ta Sokoto. Mai tamakawa shugaban jam’iyyar a kafafun …
-
Babban LabariSiyasa
Malamai: In za su tsine min sau 1000, sai dai Allah ya karamin daukaka – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, yayi karin haske akan maganarshi da yayi akan malamai da yace ya kamata su dena amfani da mambarinsu domin zagi ko kushe …
