Shugaba Muhammadu Buhari ya bada umarni da a rabar da motocin Shinkafa 150 da hukumar hana fasa kwauri ta karbe. Shugaban yace a rarraba shinkafar zuwa jihohin Najeriya 36. Ministar …
Dabo Online
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayar da umarnin daukar ma’aikata 774,00 domin taimakawa wajen yaki da cutar Kwobid-19 a Najeriya. Ministar Kudi, Zainab Ahmad ce ta bayyana haka yayin wata ganawa …
-
Wani dan Najeriya mai shekaru 25, dalibi dake karatu a kasar Indiya, ya mutu. Inda aka samu gawarshi a cikin gidan da yake zama dake unguwar Potheri a birnin Kattankulathur …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutane 20 masu dauke da Coronavirus, jumillar 210 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 20 a daren Juma’a. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutum 10 masu dauke da Coronavirus, jumilla 184 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 10 a daren Alhamis. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Labarai
Mudassir & Brothers ya rarraba tulin buhuhunan shinkafa a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKamfanin Mudasssir & Brothers dake da shedikwata a jihar Kano, ya rarraba buhuhhunan shinkafa masu tarin yawa a jihar Kano. DABO FM ta tattara cewar kamfanin ya rarraba shinkafa karamin …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutum 23 masu dauke da Coronavirus, jumilla 174 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 23 a daren Laraba. Kamar yadda hukumar ta bayyana a …
-
Kiwon Lafiya
Ko kunsan laifi ne siyar da tabar sigari ɗai-ɗai a Najeriya saboda gurbacewar yara?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Najeriya ta haramta siyar da tabar sigari a dai-dai a dukkanin inda aka sahale a siyar da taba. Gwamnatin tayi dokar ne bisa arhar da tabar tayi wanda dalilin …
-
Labarai
Attajirar Najeriya ta bawa Najeriya tallafin Naira biliyan 1, zata rabawa Zaurawa da Marayu N25,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFolorunsho Alakija, attajirar da babu kamarta a Najeriya zata rabawa Zawarawa da marayu masu rijista a Najeriya N25,000 kowannensu. Hakan na zuwa ne kwana 1 kacal bayan da ta bawa …
-
Kansilan mazabar Iwogu, Ibrahim Oboshi, ya auri zankadaddun mata guda biyu a rana guda. Kansilan ya auri mata biyu wadanda aka bayyana da Nazira Ozegya da Rabi Akose kamar yadda …
-
LabaraiNishadi
Hamisu Breaker ya shiga jerin manyan mawakan da akafi kallo a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen mawakin Hausa, Hamisu Breaker, ya zama wanda akafi kallon wakokinshi a duk cikin mawakan Hausa a halin yanzu. DABO FM ta tattara bayanai wanda zamuyi duba akan Youtube inda …
-
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 243 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
-
Labarai
Gidauniyar Hadeeyatul Khair ta kaddamar da shirin ciyarwar azumi kyauta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGidauniyar Hadeeyatul Khair dake jihar Kano ta kaddamar da shiri na farko da zata fara yi na ciyar da marasa karfi a lokacin azumin Ramadan. Gidauniyar tace zata rika rarraba …
-
Ministar ayyukan agaji da bala’i, Sadiya Umar Farouk tace tini gwamnati tarayya ta fara rabawa marasa karfi kudade domin rage radadin takaita fita. Ministar ta bayyana haka ne yayin ganawa …
-
Labarai
Covid-19: Barau Jibrin ya bai wa Kano Naira miliyan 4, Gaya da Shekarau sun bayar da miliyan 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSanatan Kano ta Arewa, Barau I Jibrin Maliya, ya baiwa gwamnatin jihar Kano gudunmawar Naira miliyan 4 domin yaki da cutar Coronavirus. Haka zalika takwarorinsa guda biyu, Mallam Ibrahim Shekarau …
-
Kiwon Lafiya
Yanzu yanzu: An samu karin mutum 20 masu dauke da Coronavirus, jumilla 131 a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 20 da daren yau Litinin. Kamar yadda hukumar ta bayyana …
-
Labarai
Alhaji Aminu Dantata ya bai wa jihar Kano Naira miliyan 300 don yakar Coronavirus
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban attajiri, Alhaji Aminu Alhassan Dantata, ya baiwa gwamnatin jihar Kano gudunmawar Naira miliyan 300 domim yaki da Coronavirus. Alhaji Dantata ya bada gudunmawar ne ta kwamitin kafa asusun yaki …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi nasarar kame wata mota kirar Gingimari da aka ciko da mutane zuwa jihar Kano. Ranar Juma’a da ta gabata dokar hana shiga …
-
Labarai
Ganduje ya kori motar da aka ciko da ‘yan cirani zuwa Kano daga Abuja
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi nasarar kame wata mota kirar Gingimari da aka ciko da mutane zuwa jihar Kano. Ranar Juma’a da ta gabata dokar hana shiga …
-
LabaraiNishadi
Maryam Booth za ta raba buhuhunan Shinkafa, Mai da sauran kayayyakin abinci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitacciyar jarumar fim ta Kannywood, Maryam Booth zata raba kayyakin abinci ga masu tsananin bukatar taimako dake sansanin yan gudun hijira. DABO FM ta tattara cewar kayyakin abincin sun hada …
