Shugaba Muhammadu Buhari, ya bayyana cewa gwamnatinshi zata samar da kayyakin rage radadin wanda zasu taimakawa mutane a wannan yanayi na zaman gida. Shugaban yace a cikin wannan makon gwamnatin …
Dabo Online
-
Labarai
Hon Gudaji Kazaure ya baiwa Buhari da gwamnoni shawarar ciyar da al’umma
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHon Muhammad Gudaji Kazaure, yayi kira ga shugaba Muhammadu Buhari da gwamnonin Najeriya da su fito da tsarin ciyar da mutane a lokutan dokar hana zirga-zirga saboda Coronavirus. Dan majalissar …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i ya kamu da Coronavirus. Gwamnan ya bayyana haka ne a kafofinshi na sadarwa. Cikakken bayanai na zuwa…..
-
Labarai
Mallam El-Rufai ya kama malamai 2 da suka karya dokar hana fita
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna ta sanar da kama wasu malaman addinin Musulunci guda biyu biyo bayan keta dokar hana fita da sukayi. Gwamnatin tace malaman su jagoranci sallar Juma’a duk kuwa …
-
Labarai
Yanzu yanzu: Firaministan Burtaniya Boris Johnson ya kamu da Coronavirus
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFiraministan kasar Burtaniya, Boris Johnson ya kamu da cutar Coronavirus bayan wani gwaji da akayi masa sakamakon jin alamun cutar da yayi cikin kasa da awanni 24. SHugaban yace zai …
-
Jami’iyyar APC ta karamar hukumar Kazaure ta kori Hon Gudaji Muhammad Kazaure daga jami’iyyar. Hakan na dauke a cikin wata sanarwar da jami’iyyar ta fitar mai dauke da sa hannun …
-
Labarai
Abdussamad Bua ya bayar da kyautar Naira biliyan 1, kayayyakin aiki don yakar Coronavirus
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kamfanin BUA Group, Alhaji Abdussamad Isiyaka Rabi’u ya bayar da tallafin Naira biliyan 1 ga gwamnatin tarayyar Najeriya domin yakar cutar Coronavirus da ta barke a kasar. A sanarwar …
-
Labarai
Covid-19: Ganduje ya sanya dokar hana shiga ko fita daga Kano ta kowacce hanya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sanya dokar hana shiga ko fita cikin jihar ta kowacce hanya daga ranar Juma’a mai zuwa. Gwamnatin ta haramta shige da fice …
-
Rahotanni daga fadar gwamnatin jihar Bauchi ta tabbatar da kamuwar gwamnan jihar, Bala Muhammad da cutar Corona Virus. Hakan na zuwa ne bayan gwaji da akayi bisa bayan mu’amalarshi da …
-
Uwargidan shugaban kasa Muhammadu Buhari, ta haramtawa shugaban haduwa da kowa inda tace ya zauna a gida. Hakan na zuwa ne bayan tabbatar da cutar a tare da babban makusancin …
-
Labarai
Gwamnatin Kano ta musanta shigar da Corona Virus cikin jihar ta filin Jirgi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGgwamnatin jihar Kano ta barranta daga wasu labarai dake yawo a shafukan sada zumunta kan cewar an an shigar da Corona Virus cikin jihar ta filin tashi da saukar jirage …
-
Labarai
Sabuwar cuta mai sunan ‘Hantavirus’ ta kara ballewa a kasar China
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSabuwar cuta mai sunan ‘HantaVirus’ ta kara bullowa a kasar China. Rahotanni daga kasar sun bayyana cewar tini dai aka tabbatar da akalla mutane 32 da suke dauke da cutar …
-
Hukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun mutuwar mutum na farko sanadiyyar Covid-19 da safiyar yau Litinin. Hukumar tace tabbatar da mutuwar mutumin mai …
-
Kiwon Lafiya
Alkaluman ‘Corona Virus’ ya zama 35 bayan sake tabbatar da 5 a safiyar Litinin
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar dake kula da cututtuka ta Najeriya, NCDC ta sake tabbatar da samun karuwar masu dauke da cutar Covid-19 guda 5 da safiyar yau Litinin. KAmar yadda hukumar ta bayyana …
-
Mahaifiyar Jaafar Jaafar, mawallafin jaridar Daily Nigerian ta rasu a yau safiyar Lahadi, 22 ga watan Maris 2020. Da yake bayyanawa a shafukanshi na sada zumunta, Jaafar ya ce za’ayi …
-
LabaraiTaskar Malamai
‘Corona Virus’ shirin Yahudawa ne domin su hana Musulmai ibada – Sheikh Jingir
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar IZALA JOS, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya bayyana annobar ‘Corona Virus’ da ta addabi duniya a matsayin shirin Yahudawa wanda a cewarshi an kirkireta domin hana addinin Musulunci …
-
Gwamnatin tarayya ta rage kudin man fetur daga N145 zuwa N130 kowacce lita daya. Shugaba Muhammadu Buhari ya amince da ragin yayin gudanar da zaman Majalissar Zartawa wanda aka gudanar …
-
Kungiyar ASUU ta bayyana yakin aikin da ga shiga a matsayin na babu gudu babu ja da baya indai har basu cimma matsaya tsakaninta da gwamnatin Najeriya ba. Kungiyar ta …
-
Labarai
Yadda Indiyawan Hindu sukayi wanka da cin kashin Saniya don magance Corona Virus
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaipur India A kasar Indiya, wasu daga cikin mabiya addinin Hindu sun bayyana fitsari da kashin Saniya a matsayin rigakafin kamuwa da cutar Corona. Hakan yasa wasu dayawa daga cikinsu …
-
LabaraiSiyasa
Har yanzu muna nan daram a APC – ‘Yan Majalissar APC guda 10 na Kano
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Majalissu guda 10 na jami’iyyar APC na jihar Kano sun bayyana cewar har yanzu suna nan daram a jami’iyyarsu ta APC kuma basu da shirin fita. DABO FM ta …
