Wata babbar kotun Kano da ke zama a hanyar Miller ta yanke wa wani mutum mai suna Yakubu Dalha na kauyen Tsangaya a karamar hukumar Albasu hukuncin kisa ta hanyar …
Dabo Online
-
Kasar Saudiyya ta bude masallacin Harami na garin Makkah da na Ma’aiki SAW. Hukumomin kasar sun dai rufe wuraren da suke mafi daraja biyo bayan fargabar yaduwar cutar Corona Virus …
-
A kasuwar Limbe dake kudu maso yammacin Kamaru, masu saye da sayarwa na cikin gida da na Najeriya sun ce tun bayan da gwamnatin Najeriya ta rufe bakin iyakokin ta, …
-
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 217 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
-
Jaipur, India A daren ranar Litinin ta makon da ya gabata, yan sandan jihar Rajasthan reshen birnin Jaipur suka cafke wasu yan Najeriya da hodar Iblis mai nauyin ‘gram’ 21 …
-
Labarai
Kwanaki 7 da kammala digiri na 2, ya rasu a kan hanyar dawowa Najeriya daga Sudan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan Najeriya ya koma ga mahaliccinshi kwanaki 7 da kammala karatun digiri na biyu a kasar Sudan. Dalibin, Barau Salihu Abubakar, ya kammala karatun digirinshi na 2 a fannin addinin …
-
Mahaifin fitaccen mawakin wakokin Hausa na zamani, Umar M Shareef, ya rasu a ranar Litinin, 2 ga watan Maris 2020. Mawakin ya wallafa a shafukanshi na sada zumunta a daren …
-
-
Tsohon gwamnan jihar Yobe, Sanata mai wakiltar Yobe ta gabas, Ibrahim Gaidam, ya bayyana cewa dayawa daga cikin mayakan Boko Haram suna son ajiye makamansu. Gaidam ya bayyana haka ne …
-
Labarai
‘Ungozoma’ ta yanke wa mijinta Harshe da Hanci, ta kira Surukarta ta dauki gawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA jihar Imo, an kwantar da wani babban likita mai sunan Cherechi Okonko a sashin bayar da agajin gaggawa na gwamnatin tarayyar Najeriya dake garin Owerri sakamakon raunuka da mai …
-
Mayakan ta’addanci na Boko Haram sun afka karamar hukumar Chibok dake jihar Borno kamar yadda Jaridar TheCable ta rawaito. Jaridar tace majiyarta ta cikin jami’an tsaro sun bayyana mata cewar …
-
Labarai
Dr Mudi Spikin: Shekaru 7 da rashin cikon karshe na mahalarta taron yancin Najeriya a Landan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cikin makon da muke ciki ne daya daga cikin jagororin Arewa, Dr Mudi Spikin zai cika shekaru 7 da mutuwa tin bayan rasuwarshi a jihar Kano. DABO FM ta …
-
Sharhi
Iyalan Marigayi Ado Bayero da Mal Shekarau zasu nemi hakkokinsu na sharrin kisan Sheikh Jafar?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA daidai lokacin da malamai da al’umma suka gaskata ikirarin kisan Sheikh Jaafar da Boko Haram ta ayyana aiwatarwa, DABO FM ta tattaro batutuwan zarge-zarge da akayi kan masu hannu …
-
Rundunar Sojin Najeriya tace ta samu nasarar dakatar da wani hari da kungiyar Boko Haram tayi yunkurin kai wa a garin Damaturu na jihar Yobe. Tin da yammacin Lahadi, wasu …
-
Fadakarwa
Yadda wayar Salula take gurbata rayuwar matasa da kananan yara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWayar Salula aba ce dake taimakawa wajen saukaka rayuwar mutane, wajen neman Ilimi, sada Zumunta dama sauran abubuwan al-fanu. Sai dai a wani bangaren kuma, tana taimakawa sosai wajen kassara …
-
Labarai
Wani mutum ya shiga gasar cin kwai 50, ya mutu bayan cinye 41 akan N10,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn bunkasa 1/05/2020. Jaipur India: Wani mutum mai shekaru 42 dan asalin jihar Uttar Pradesh ta jihar Indiya mai suna Subhash Yadav ya rasa ranshi bayan yin gasar cinye kwai …
-
Muhammad Dangalan Bankin Muslunci na Jaiz ya bayyana samun ribar tsabar kudi na Naira biliyan 1.79 bayan kammala biyan haraji a shekarar 2019. A wata sanarwar da bankin ya fitar, …
-
Labarai
Kayi addu’ar zaman lafiyar Borno yafi kayi tattakin zuwa waje na – Zullum ga mai tattaki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zullum, yayi kira ga matashin da ya dakatar da tattakin da zai yi zuwa Borno dominshi. Da yake bayyanawa a shafinshi na Twitter, gwamna Zullum …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana ziyarar da masu madafun ikon jihar Kano suka kai wa shugaba Buhari a matsayin ziyarar ‘godiya’. A yau Juma’a ne dai …
-
Labarai
Covid-19: Shugaban kasar China bai ziyarci masallaci ba, tsohon bidiyo ne tin 2016
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAnyi sabon gyara – 22/03/2020. Faifan bidiyon ziyarar da shugaban kasar China, Xi Jinping , ya kai zuwa wani masallaci a kasar da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewar …
