Muhammad Aliyu Dangalan Masana tarihi sun bayyana yaren Hausa a matsayin yaren da Misiriwan zamanin Fir’auna suka yi amfani dashi wanda suka tabbatar da yiwuwar jin yaren a wajen Sarki …
Dabo Online
-
Labarai
Pantami ya fitar da sabbin tsarukan rijistar layin waya don inganta tsaro
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan sadarwa da tattalin arzikin na’ura, Dr Isah Ali Pantami, ya fitar da sabon tsarin rijistar layukan waya biyo bayan tabarbarewar harkokin tsaro a Najeriya. A wata sanarwar mai dauke …
-
Muhammad Aliyu Jami’in rundunar yan sandan Najeriya, Eze, ya rataye kanshi a bayan kantar sashin binciken manyan laifuka dake Yaba. An dai garkame dan sandan ne bayan zargi da ake …
-
Labarai
‘Da na Kirista ne ba Musulmi ba – Mahaifin matashin Kirista da yayi yunkurin dasa ‘bam’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSameul Ezekiel, mahaifin Nathaniel Samuel, matashin da aka kama yayin yunkurin dasa bam a cocin Living Faith dake Kaduna yace dan shi ba Kirista ne. Hakan ya kawo karshen cece-kuce …
-
Labarai
Mutane sun koma hawa Dawakai bayan gwamnati ta haramta ‘acaba’ a Legas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutane a kwaryar jihar Legas sun koma hawa Dawakai a matsahin abin hawa na zirga-zirga. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnatin jihar ta haramta haya da babura ciki har …
-
LabaraiSiyasa
Yadda Ganduje ya taka rawa a taron kaddamar sabon garejin gyaran motoci na mata da maza
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar 30 ga watan Janairun 2020, gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya kaddamar da sabon garejin gyara da wanki mota na zamani a karamar hukumar Dawakin Tofa. …
-
Umar Aliyu Fagge Siyasa da adawa abu daya ne a tsarin demokradiyya, babu yadda za ayi daya ya samu ba tare da dayan ba dokar da ta samar da tsarin …
-
Labarai
Murna ta cika masu bautar Kasa bayan jin kararrawar alawus na N33,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa ranar yau Juma’a, jami’an yiwa kasa hidima NYSC suja fara jin saukar alawus din su na Naira Dubu Talatin da Uku (33,000) da shugaba Buhari yayi alkawarin biyan su. …
-
LabaraiSiyasa
Kwankwaso ya tura matasa neman Ilimi, Ganduje ya bude cibiyar koyar da gyaran mota
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA daidai lokacin da Gidauniyar Kwankwasiyya take rakiyar tura cikon matasan da ta dauki nauyin karatun zuwa filin jirgi domin tafiya makaranta, ita ma gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr …
-
Labarai
El Rufa’i ya kara mafi karancin albashin yan fansho daga N3000 zuwa N30,000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya mayar da N30,000 a matsayin albashi mafi karanci na yan fanshon jihar Kaduna. Babban mataimakin gwamnan jihar, Muyiwa Adekeye ne ya bayyana haka …
-
Taskar Matasa
Yakamata Mata su rungumi sana’o’in dogaro da kai – Habeeba S Lemu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineZaurenmu na Taskar Matasa na yau ya zanga da wata matashi yar asalin jihar Nijar a Najeriya da take sana’ar kwalliyar zamani ga ‘ya’ya mata. Habeeba S Lemu, matashiya dake …
-
Nishadi
Zamani Riga: Me duniyar Kannywood take ciki a Yau da nasarorinta?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAhmad Muhammad Nass. Sana’ar fim na daya daga cikin sanao’in da suka shahara kuma ta samu karbuwa tsakanin al’umomin yankuna da dama a duniya. Sana’ar Fim sana’a ce da ma’abotanta …
-
Tsananin kishi ya sanya wata baiwar Allah mai suna Rabi, kona kanta bayan mai gidanta ya karo mata kishi, inda tace ga garinku nan. Lamarin da ya faru a unguwar …
-
Labarai
Bauchi: Saurayi ya caccakawa budurwarshi wuka a gadon baya har lahira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani saurayi da aka bayyana da sunan Soloman Peters ya caccakawa budurwarshi wuka da tayi sanadiyyar barinta duniya. Kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN ya rawaito cewar Soloman ya cakawa budurwar …
-
Labarai
Ganduje ya tarbi Sarki Sunusi da wakar ‘Sarkin Bichi zai zama Sarkin Kano’ a fadar gwamnati
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAmon waka da taken “Gwamna ka kada su Kandala, masu dara ja sun shiga dimuwa, tin da 4-0 ta tabbata, Sarkin Bichi zai shiga Badala” ta cika fadar gwamnatin Kano …
-
Labarai
Kofa ya tsugunna mana har kasa don mu roki mutane su zabe shi amma suka ki – Abbas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas, ya bayyana tsugunawar da tsohon dan majalissar tarayya, Hon Abdulmuminu yayi matsayin roko dan a nema masa kuri’ar jama’a. Shugaban ya …
-
Wata babbar Kotu dake Abuja ta yanke wa Maryam Sanda hukuncin kisa bayan tabbatar da zargin da ake mata na kashe mijinta, Bilyaminu. A ranar 19 ga watan Nuwambar 2017 …
-
Labarai
Maryam Sanda ta tsere bayan Kotu ta tabbatar da kisan da tayi wa mijinta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA yau Litinin wata Kotu a Abuja ta kawo karshen shari’ar da aka dauki tsawon lokaci sama da shekara ana gudanarwa. DABO FM ta tattara cewar kotun ta tabbatar da …
-
LabaraiSiyasa
Bayan durkuso da gaisuwar bangirma, alamu sun nuna APC tayi wa Hon Kofa ‘Anti Party’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotanni daga wuraren da ake gudanar da zaben cike gurbin kuri’u na kujerar dan majalissan tarayya na Bebeji/Kiru sun nuna yadda jami’iyyar APC take halin ko in kula da lamarin …
-
LabaraiSiyasa
Mu ba Kwankwaso bane da za a kwace mana zabe – Shugaban APC na Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas, ya bayyana cewar babu makawa sai jami’iyyarshi ta APC ta lashe zaben dan majalissar tarayya na karamar hukumar Tudun Wada da …
