Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 226 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
Dabo Online
-
LabaraiWasanni
Kano Pillars ta lallasa Jigawa Golden Stars da ci 2 da nema
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta lallasa takwararta ta jihar jihar Jigawa wato Jigawa Golden Stars da ci 2 babu ko daya a cigaba da bugun wasanni ajin Firimiya. …
-
Siyasa
Kalaman Ali Baba na ‘Sheikh Daurawa ba shi da ilimi’ sun janyo cece
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalaman da mai bawa gwamnan Kano shawara a harkokin addinai, Ali Baba Agama Lafiya, yayi akan malamin addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, sun janyo cece kuce a tsakanin al’umma. …
-
Labarai
Rashawar zaben zagaye na 2 na gwamnan Kano tafi ta kowanne a zaben 2019 – Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar Amurka tace tana da shaidu dayawa wadanda suka nuna tsoratarwa da barazana da jami’an tsaro na Soji da DSS sukayi wa mutane da ma’aikatan INEC yayin gudanar da zaben …
-
Labarai
Jami’an gwamnatoci sun yi wa alkalan kotunan zabe barazana sun saka su yin rashin adalci- Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar Amurka tace tana da shaidu dayawa wadanda suka nuna tsoratarwa da barazana da jami’an tsaro na Soji da DSS sukayi wa mutane da ma’aikatan INEC yayin gudanar da zaben …
-
Labarai
Kotu zata iya dawo min da sarauta ta, amma zan bude sabon babin rayuwa – Sarkin Kano ‘Murabus’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSarkin Kano mai murabus, Mallam Muhammadu Sunusi II ya bayyana cewa da zai kai kara zuwa kotu, to lallai zai sam,u nasara kamar yadda Kotu ta umarta da a barshi …
-
LabaraiTaskar Malamai
Neman Taimako: Kujerar gwamnan da ka hau ta gidanku ce? – Sheikh Jingir ga Masari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kungiyar Izala Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya mayar da martani ga gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari akan wani furuci da akace gwamnan yayi. DABO FM ta tattara …
-
Labarai
Muna tare da kai wajen yakar rashin gaskiyar shugabanni – Matar Nelson Mandela ga Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUwargidan tsohon shugaban kasar Afrika ta Kudu, Nelson Mandela, Misis Graca Machel, ta bayyana rashin jin dadinta bisa ga tsige Sarkin Kano murabus da gwamnatin jihar Kano tayi a ranar …
-
Tsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana shugaba Muhammadu Buhari akan wanda yake da alhakin tube rawanin Sarkin Kano mai murabus, Mallam Muhammadu Sunsusi II. Tsohon …
-
LabaraiSharhi
Ko yaya tasirin hudubar Sheikh Daurawa akan tsige Sarkin Kano?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Juma’ar da ta gabata, daya daga cikin malaman jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, yayi huduba akan dambarwar dake tsakanin Gwamnatin da Majalissar Dokokin jihar Kano da Sarkin …
-
Labarai
Jami’ar UNIZIK zata bawa Sarki mai murabus Sunusi Lamido digirin girmamawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’ar Nmadi Azikwe dake garin Akwa na jihar Anambra ta ayyana Sarkin Kano murbus, Mallam Muhammadu Sunusi II daga cikin wadanda zata baiwa digirin girmamawa. Hakan yazo ne jim kadan …
-
Labarai
Tsige Sunusi: Zanyi mamaki idan da Buhari ya sa baki mukai ga abinda ya faru – Gen Abdussalam
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban Najeriya, Janaral Abdussalam Abubakar, ya bayyana rashin jin dadinshi bisa tsige Sarki mai murabus na Kano, Mallam Muhammadu Sunusi na 2 daga mulkin Kano. DABO FM ta tattara …
-
Gwamnatin Kano ta zabi Aminu Ado Bayero a matsayin sabon Sarkin Kano bayan ta tsige Mallam Muhammadu Sunusi na 2.
-
Gwamnatin jihar Kano ta hannun kwamishinan yada labarai, Mallam Muhammad Garba ta bayar da sanarwar korar Sarkin Kano mai murabus zuwa jihar Nassarawa. A yau litinin ne dai gwamnatin jihar …
-
Labarai
Yanzu- Yanzu: Masu zaben Sarki sun zauna don fidda sabon Sarkin Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAwannai kadan bayan da gwamnatin jihar Kano karkashin gwamnan Abdullahi Umar Ganduje ta tsige daga kan mulkin Kano, masu nadin sarkin a Kano sun zauna domin fitar da sabon Sarki. …
-
Labarai
Kwamishinan ‘yan sanda ya isa fadar Sarkin Kano domin a fito da shi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJim kadan bayan tsigewar da gwamnatin jihar Kano tayi wa Sarki Muhammadu Sunusi na 2, rundunar yan sandan jihar Kano ta dunguma zuwa gidan sarkin domin fito dashi daga ciki. …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, ya tsige mai martaba Sarki Muhammadu Sunusi II. Hakan na kunshe a jikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ya …
-
Labarai
Sarki Sunusi: Rikici ya barke a zauren Majalissar Kano kan tsige Sarki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotani daga zauren Majalissar jihar Kano ya tabbatar da barkewar rikici yayin zaman zauren Majalissar a yau Litinin. Wasu daga cikin yan majalissar sun hana zaman ne bayan gabatar da …
-
LabaraiSharhi
Kalaman Sheikh Daurawa sun janyo cece-kuce tsakanin magoya bayan gwamnatin Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalaman Sheikh Ibrahim Aminu Daurawa akan dambarwar dake tsakanin gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje da Sarkin Kano, Mal. Muhammadu Sunusi II, ya janyo cece-kuce. Sheikh Daurawa, a hudubar da …
-
Auren matashin nan dan jihar Kano, Sulaiman Isa da baturiyar Amurka, Jeanine Sanchez, ya samu tangarda bayan da aka dagashi babu ranar yi. Hakan na zuwa ne bayan da kasar …
