Asiwaju mazaunin garin Lagos ya kashe kanshi a wani hotal dake garin na Lagos da misalin karfe 12 na dare. A cikin wannan makon matashi yasha matsin lamba a shafin …
Dabo Online
-
Manyan LabaraiNajeriyaSabon Labari
Atiku zai fuskanci matsin lamba in ya dawo Najeriya – Lai Muhammad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineLai Muhammad, ministan yada labarai na kasa ya bayyanawa manewa labarai cewa tsohon mataimaki kuma dan takarar jam’iyyar PDP matakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar zai fuskanci matsin lambar daga …
-
Hukumar kula da shige da fice ta Najeriya (Nigeria Immigration Service) ta fitar da sabuwar taswirar kudin fasfo. Wanda kudinsu ya kama kamar haka: Mai shafi 32 = N25,000 (wa’adin …
-
-
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar bai bar kasa Najeriya zuwa kasar Amurka ba. Mai taimakawa tsohon shugaban kasar ta Najeriya a fanni labarai Mr Paul Ibe, ya bayyanawa …
-
Babban LabariNajeriyaSabon Labari
Atiku Abubakar ya dau hanyar zuwa kasar Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan takarar shugaban kasar Najeriya na jam’iyyar PDP ya kama hanyar zuwa kasar Amurka. Atiku Abubakar ya bar kasar Najeriya yau da safe zuwa birnin Washington D.C babban birnin kasar …
-
Kungiyar dake jan ragamar teburin gasar Serie A ta kasar Italiya ta samu damar lashe kofin Super Coppa karo a takwas. Kungiyar ta samu nasarar wasan ne yayin da dan …
-
Kungiyar Crystal Palace na zawarcin kyaftin din kungiyar Super Eagles. Mikel Obi ya katse kwantiraginshi daga kungiyar Tainjin Teda dake kasar China inda ya shafe kakar wasanni biyu ta 2017 …
-
Hatsarin dai yayi sanadiyyar mutuwar mutanen da ba’a bayyana adadinsu ba. Hatsarin ya faru a Iworoko, jihar Ekiti a daren ranar asabar. #Ekitimourns
-
Babban LabariDuniyaManyan LabaraiSabon Labari
‘Yar Saudiyar da tayi ridda, ta samu mafaka a Canada
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahaf Mohammed Alqunun ta isa birnin Toronto dake kasar Canada. Labaran Hotuna Lokacin isowar Rahaf Mohammed Alqunun Rahaf tare da Ministar harkokin kasashen waje ta Canada. Via BBC World
-
Babban LabariManyan LabaraiNajeriya
Sai na kashe Buhari – Victor Odungide
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMutumin mai suna Victor Odungide ya yi wannan furuci a shafinshi na Twitter @vikolo2000 Hakan ya biyo baya ne bayan shugaba Buhari ya wallafa wani sako a shafinshi na Twitter, …
-
Kungiyar ta Liverpool ta samu nasara a wasan ta na ranar asabar da ta kara da takwararta ta Brighton & Hove Albion. Liverpool din dai ta shiga matsi tin bayan …
-
Dan wasan gaban na Super Eagles Edion Ighalo yana cikin ‘yan wasan da Barcelona ke nema domin maye gurbin Munir El Hadadi da Denis Suarez. Jaridar Sifaniya ta rawaito cewa …
-
Gwamnan jihar Imo, Rochas Okorocha ya ce al’ummar jihar Imo za su zabi shugaba Muhammadu Buhari a matakin shugaban kasa amma a zaben gwamna su da APC sun yi hannun …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya tsige ministan harkar sufurin Najeriya daga mukaminshi na daraktan yaƙin neman zaben shugaba Buharin. Senator Bola Ahmed Tinubu, shi shugaba Buharin ya nada a matsayin mai …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya tsige ministan harkar sufurin Najeriya daga mukaminshi na daraktan yaƙin neman zaben shugaba Buharin. Senator Bola Ahmed Tinubu shi shugaba Buharin ya nada a matsayin mai …
-
Dan wasan kasar Masar, Mohammed Salah ya samu nasarar zama gwarzon dan kwallon Africa a karo na biyu. Dan wasan mai taka leda a kungiyar kwallon kafa ta Liverpool dake …
-
LabaraiSabon Labari
Gwamnatin Gabon ta tsayar da yunkurin juyin mulki, ta kama sojoji
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin kasar Gabon tace ta samu tsayar da yinkurin da sojoji sukayi nayi mata juyin mulkin a safiyar Litinin. An kama sojoji biyar da suka jagoranci kwace gudanarwar babban gidan …
-
Babban LabariNajeriyaSabon Labari
Audio: Babu wani canji da Najeriya ta samu -Amaechi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFaifan muryar da masu fafutukar yakin neman zaben Atiku Abubakar suka fitar ya yi nuni da maganganun ministan harkar sufurin Najeriya, Rt Hon Rotimi Amaechi yana sukar gwamnatin da …
-
Jirgin mai saukar ungugulu mallakar sojin saman Najeriya ya fado yayin da yake mayar da martanin hare-hare da yan tada kayar baya suke kaiwa a yankin arewa maso gabashin Najeriya. …
