Dangalan Muhammad Aliyu
-
Majalissar Dattawan Najeriya ta amince N30,000 a matsayin sabon albashin ma’aikatan Najeriya. A kwanakin baya dai kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci gwamnati data yiwa ma’aikata karin albashi daga N18,000 …
-
Saurari wani tsohon shirinmu tare da Mal Abbas Attahir akan matsalar al’majiranta a arewacin Najeriya.
-
Siyasa
Zaben2019: Ko a lahira ba abinda za a yi idan mukaci zabe da tsiya-tsiya a Kano – Shugaban APC
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas yace suna nan a kan bakarsu ta cewa zasuci zaben Kano to da tsiya, ko da tsiya-tsiya. An dai hangi shugaban …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin ma’aikatar kananan hukumomi ta cire kudi kimanin naira miliyan 223 domin yin amfani dasu a kananan hukumomi 15 da za’a sake gudanar da zabe a 23 …
-
Rundunar sojin Najeriya reshen jihar Zamfara ta hallata ‘yan bindiga masu tada zaune tsaye guda 55, ta kuma tseratar da mutane kimamin 760 daga masu sace mutane. Rundunar ta bayyana …
-
Dan wasan gaba na kungiyar Juventus, Cristiano Ronaldo yayi duk mai yiwuwa wajen fito da kungiyarshi daga zagayen na 16 bayan daya taimaka wajen doke kungiyar Atletico Madrid. Dan wasan …
-
Wani matashi mai suna Usman Shehu Liti ya roki Allah ya hana dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP mulki, sai dai nashi salon yazo da ganganci tare da …
-
Hukumar zabe ta INEC ta cire jadawalin adadin akwatinan da aka soke zaben su saboda dalilan hargitsi da kuma yin zabe adadin daya dara na mutanen dake da rijista a …
-
Duba da irin abubuwan da suka faru a zaben da ya gudana na gwamnoni da ‘yan majalissun jiya a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2019, gwamnanatin jihar Kano ta …
-
A safiyar yau talata a birni Kano wasu ‘yan bindiga suka sace wani farar fata tare da bindige direban motarshi. Farar fatar da yake aiki a kamfanin Trichia Constructions, kamfanin …
-
Jami’iyyar PDP na kan gaba tare da rinjayen kuri’u 1,014,474 yayin da jami’iyyar APC ta samu 987,819. Sai dai adadin kuri’un da aka soke, sunfi adadin yawan tazarar kuri’un da …
-
Kwamishinan rundunar yan sandan jihar Kano, CP Muhammad Wakili yayi gargadi cewa dole ne a fadi sakamakon zaben gwamnan jihar Kano kafin sallar Isha’i. Yayi maganar ne duba da irin …
-
-
Zinedine Zidane ya shirya komawa tsohuwar kungiyarshi ta Real Madrid tin bayan barin kungiyar a watanni 11 da suka wuce. Tsohon dan wasan kasar Faransa dai zai maye gurbin Santiago …
-
Gwamnan jihar Kaduna, Nasiru El-Rufai ya zama zabbaben gwamnan jihar Kaduna. El Rufai ya samu nasara akan abokin hamayarrashi na jami’iyyar PDP, Isah Ashiru da kuri’a 1,045,247. APC: 1,045,247 PDP: …
-
Arewa ta na da bukatar jagorori irinsu Sanatan Kano ta tsakiya, Engr Rabi’u Kwankwaso duba da irin yadda Arewa ta tsinci kanta a yanayi na rashin jagora mai kishin al’umma …
-
Wani babban jirgin sama kirar 737 na kamfanin Ethiophian Airline na kasar Habasha yayi hatsari akan hanyarshi da zuwa kasar Kenya. Hatsarin yayi sanadiyyar mutuwar fasinjoji 149 tare da ma’aikatan …
-
-
Siyasa
Zaben Gwamna: Dan takarar gwamnan PDP yasha kayi a akwatin daya hadasu da shugaban APC a Kano
Dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya sha kayi a akwatin gidanshi. Akwatin ya hada dan takarar da shugaban jami’iyyar APC, Abdullahi Abbas. …
