Harin ta’addanci daya faru a unguwar ChirstChruch dake kasar New Zealand. An dai sami wani mutun da yayi amfani da bindiga ya shiga har cikin masallacin Noor a lokacin gudanar …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
A cigaba da wasanni zakarun najiyar Turai, kungiyar kwallon kafa ta Barcelona dake kasar Spaniya zata kara da kungiyar Manchester United ta kasar Ingila a zagayen daf da kusa dana …
-
A yau Juma’a, 15/03/2019, aka sace babban malamin addinin musulunci kuma mahaddacin al’qurani, Sheikh Ahmad Muhammad Sulaiman Kano. An dai sace malamin ne tare da ‘yayanshi guda 6, a kan …
-
ZAGIN DR AHMAD GUMI DON YASA BAWA RA’AYIN KA Duk lokacin da kake ganin Malam ya fadi wani abu da ya sabawa ra’ayinka sannan ka shigo wannan fage ka zage …
-
Masallacin JAMA MASJID, na daya daga cikin masallatai masu dadewar shekaru a kasar Indiya dama duniya baki daya. Masallacin da keda zama a garin Jaipur na jihar Rajasthan dake arewacin …
-
A daren jiya Alhamis, wasu labarai a kafafen yada labaran yanar gizo gizo sukayi ta yada zancen cewa Kwankwaso ya umarci dan takarar gwamnan jihar Kano, Engr Abba Kabir Yusuf …
-
Kwamishan kananan hukumomi na jihar Kano, Hon Murtala Sule Garo yace su ba barayin takardar tattara sakamakon zabe bane. A wani taro da kwamishinan yayi da manema labarai ya bayyana …
-
-
Majalissar Dattawan Najeriya ta amince N30,000 a matsayin sabon albashin ma’aikatan Najeriya. A kwanakin baya dai kungiyar kwadago ta NLC ta bukaci gwamnati data yiwa ma’aikata karin albashi daga N18,000 …
-
Saurari wani tsohon shirinmu tare da Mal Abbas Attahir akan matsalar al’majiranta a arewacin Najeriya.
-
Siyasa
Zaben2019: Ko a lahira ba abinda za a yi idan mukaci zabe da tsiya-tsiya a Kano – Shugaban APC
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas yace suna nan a kan bakarsu ta cewa zasuci zaben Kano to da tsiya, ko da tsiya-tsiya. An dai hangi shugaban …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin ma’aikatar kananan hukumomi ta cire kudi kimanin naira miliyan 223 domin yin amfani dasu a kananan hukumomi 15 da za’a sake gudanar da zabe a 23 …
-
Rundunar sojin Najeriya reshen jihar Zamfara ta hallata ‘yan bindiga masu tada zaune tsaye guda 55, ta kuma tseratar da mutane kimamin 760 daga masu sace mutane. Rundunar ta bayyana …
-
Dan wasan gaba na kungiyar Juventus, Cristiano Ronaldo yayi duk mai yiwuwa wajen fito da kungiyarshi daga zagayen na 16 bayan daya taimaka wajen doke kungiyar Atletico Madrid. Dan wasan …
-
Wani matashi mai suna Usman Shehu Liti ya roki Allah ya hana dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP mulki, sai dai nashi salon yazo da ganganci tare da …
-
Hukumar zabe ta INEC ta cire jadawalin adadin akwatinan da aka soke zaben su saboda dalilan hargitsi da kuma yin zabe adadin daya dara na mutanen dake da rijista a …
-
Duba da irin abubuwan da suka faru a zaben da ya gudana na gwamnoni da ‘yan majalissun jiya a ranar Asabar 9 ga watan Maris 2019, gwamnanatin jihar Kano ta …
-
A safiyar yau talata a birni Kano wasu ‘yan bindiga suka sace wani farar fata tare da bindige direban motarshi. Farar fatar da yake aiki a kamfanin Trichia Constructions, kamfanin …
-
Jami’iyyar PDP na kan gaba tare da rinjayen kuri’u 1,014,474 yayin da jami’iyyar APC ta samu 987,819. Sai dai adadin kuri’un da aka soke, sunfi adadin yawan tazarar kuri’un da …
-
Kwamishinan rundunar yan sandan jihar Kano, CP Muhammad Wakili yayi gargadi cewa dole ne a fadi sakamakon zaben gwamnan jihar Kano kafin sallar Isha’i. Yayi maganar ne duba da irin …
