Zababben sanatan Kano ta tsakiya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Mal Ibrahim Shekarau yayi rashin nasara a akwatin kofar gidanshi dake Giginyun karamar hukumar Nassarawa. Ga yadda sakamakon ya nuna. …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Dan takarar gwamanan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf ya kammala kada kuri’arshi a mazabarshi dake karamar hukumar Gwale. Mazabar dan takarar itace mazabar shugaban jami’iyyar …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kammala kada tashi kuri’ar a mazabar shi dake garin Ganduje. A tare dashi akwai uwargidan gwamnan Haj Hafsat Abdullahi Umar Ganduje.
-
Da misalin karfe 8:50 na safe shugaba Muhammadu Buhari tare da uwargidsanshi, Haj Aisha Muhammadu Buhari suka kammala kada kuri’arsu a zaben gwamnan da ake gudanarwa yau Asabar a fadin …
-
Wasu bata gari da ba’a san ko suwaye su ba, sun cinnawa ofishin hukumar zabe ta INEC wuta dake jihar Benue. Matasan sun sakawa ofishin wuta ne kafin a raba …
-
Wata babar kotu da ke da zama a tarayyar Abuja ta umarci hukumar zabe mai zaman kanta ta INEC data cire sunan dan takarar gwamnan jam’iyyar APC na jihar Akwa …
-
Ya kamata ace a kullum hankali da ilimi su ne jagorori gurin aiwatar da rayuwar mu ta yau da gobe, democradiya ta bamu damar yin za6e ne domin mu zakulo …
-
A safiyar yau wasu ‘yan bindiga da ba’asan ko suwaye ba suka sace mahaifiyar matar gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari. Rahotanni sun nuna miyagun da suka sace matar sunyi …
-
Assalamu Alaikum,Tareda Girmamawa nake Rubuta maka wannan budaddiyar Wasika a gare ka domin tunasar dakai wasu muhimman batutuwa na Siyasa daka manta dasu. A ‘Yan kwanakin Nan najika Kanata magana …
-
Siyasa
Murnar Lashe Zaben Buhari: Matashin daya fara tattaki daga Kebbi zuwa Abuja domin taya Buhari murna
Wani matashi dan shekara 25 mai suna Tukur Aliyu, ya fara tattakin nuna murnar nasarar lashe zaben shugaban kasa Muhammadu Buhari karo na biyu, daga jihar Kebbi zuwan birnin Abuja. …
-
Siyasa
Munada Shugaban Ƙasa, ‘Yan sanda da Sojoji, ko PDP taci zaɓen Gwamna sai mun ƙwace – Abdullahi Abbas
Shugaban jam’iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas yayi wasu kausasan kalamai akan abokin hamayyarsu, tsohon gwamnan jihar Kano Engr Rabi’u Kwankwaso tare da dan takarar gwamnan jihar kano karkashin …
-
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yace da zarar alkaluma sun nuna wanda zaiyi nasara a zaben gwamnoni da za’a gudanar ranar Asabar, nan take bada wani bata lokaci …
-
Zababben shugaban kasar Najeriya, shugaba Muhammadu Buhari yayi kira ga ‘Yan Najeriya da su sake fitowa ranar Asabar domin zaben gwamnonin. Shugaba Buhari ya kuma yi kira da al’ummar Najeriya …
-
Mahaifiyar shahararren malamin addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ta rasu. Mahaifiyar Daurawa ta rasu ne a yau Alhamis 29 ga watan Jumada Akhir shekarar 1440. Za’ayi jana’izarta a gidan …
-
Mai girma gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya kalubalanci tsohon gwamna Sen Rabi’u Kwankwaso daya fito da takardar kammala makarantar firamaren da yayi. Gwamna Ganduje ya karada cewa …
-
Matashin daya sha ruwan kwata domin nuna farinciki ga nasarar shugaba Muhammadu Buhari bai mutu ba. Wasu daga cikin manyan shafunan yada labarai a Najeriya irinsu Legit Ng da The …
-
A kwanakin bayan gaf da gudanar da zaben shugaban kasar Najeriya, wani matashi mai suna Victor Odungide yayi furucin da yayi nuni da son ya kashe shugaba Muhammadu Buhari. Victor …
-
Babbar hukumar zabe ta kasa INEC ta karyata wasu zarge-zarge da akeyi mata na shirin dakatar da amfanin da na’urar card reader a zaben gwamnonin da za’a gudanar ranar Asabar …
-
Tsohon shugaban kasar Najeriya, Chief Olusegun Obasanjo yace bazai taba dena sukar shugaba Muhammadu Buhari ba har sai ya fara yin abu na daidai. Obasanjo yace babu wata matsala tsakaninshi …
-
A dai dai lokacin da shugaba Muhammadu Buhari ya samu nasarar cin zabe karo na biyu, matasa daga bangarori daban daban musamman mutanen arewa sun nuna farincikinsu ta hanyoyi daban …
