World’s First pure Hausa online Radio

Suggestions

  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
  • Labarai
  • Duniya
  • Najeriya
  • Kwalliyar Mata

Mobile Logo

Zaben Kano

Bincike/Labarai

Shekara 14 rabon da jami’iyyar hamayyar taci zabe a zaben kananan hukumomin Kano

January 19, 2021January 25, 2021

JAIPUR INDIA: A makon da muke ciki ne dai aka kammala zaben kananan hukumomi a jihar Kano, zaben da ya samar da shugabannin kananun hukumomi 44 da kansiloli 484  a jihar Kano. Hukumar…

Labarai
Kai tsaye 3 months ago

Kai Tsaye: Yadda al’umma a Kano suka ki fitowa zaben kananan hukumomi

Rahotan yana zuwa ne kai tsaye, a rika sake loda shafin domin sabuntawa. JAIPUR INDIA: A yau Asabar, 16 ga watan Janairun 2021 ne ake kada kuri’ar zaben shugabannin kananun hukumomi da…

GANDUJE
Labarai/Siyasa

An so bawa hammata iska lokacin da Ganduje ke fitar da jagorancin jam’iyyar APC

June 20, 2020June 21, 2020

Tun bayan nasara da gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje ya samu a zaben gwamna da aka gabatar bayan ankai ruwa rana da jam’iyyar adawa ta PDP da dan takarar ta Abba…

Labarai/Siyasa

Yanzu Yanzu: PDP ta lashe zaben kujerar Abdulmumin Kofa da tazarar kuri’u 35,094

January 26, 2020January 26, 2020

Tsohon dan majalisan wakilan tarayya, AbdulMumini Jibrin, ya fadi ba nauyi a zaben mai-mai da aka gudanar a mazabar Kiru/Bebeji na jihar Kano. Majiyar Dabo FM ta bayyana Jibrin wanda yake dan…

Labarai/Siyasa

Mu ba Kwankwaso bane da za a kwace mana zabe – Shugaban APC na Kano

January 25, 2020July 25, 2020

Shugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas, ya bayyana cewar babu makawa sai jami’iyyarshi ta APC ta lashe zaben dan majalissar tarayya na karamar hukumar Tudun Wada da Doguwa. Shugaban…

Labarai/Siyasa

Kiru/Bebeji: Ba za mu mara wa Kofa baya ba a zaben ranar Asabar -Dattijan APC

January 22, 2020July 25, 2020

Dan majalisar tarayya na Kiru da Bebeji wanda kotu ta soke zaben sa, Abdulmumin Jibrin Kofa ya shiga tsilla tsilla bayan da dattawan jam’iyyar APC ta jihar Kano suka ce sam bazasu…

Labarai

APC ce ta lashe zaben Kano kuma ta tabbatarwa Kotu – Buhari

January 21, 2020January 21, 2020

Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya bayyana samun nasarar jami’iyyar APC a mulkin Kano a matsayin nasara mai muhimmanci da sun rasa ne ta da “babban rashi ne” a cewar wasa. Shugaban…

Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari
Labarai/Siyasa

Dama can nasan Ganduje ne yaci zaben Kano -Buhari

January 20, 2020January 25, 2020

Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya zababben Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje murnar nasarar da ya kara samu a kotin kare kukan ka. Dabo FM ta tattara cewar sanarwar ta fito…

Siyasa

Da Dumi Dumi: Rarara ya saki sabuwar waka tun gabanin hukuncin kotun koli

January 19, 2020January 19, 2020

Sanannen mawakin gambara na arewacin Najeriya, Dauda Kahuta Rarara ya saki sabuwar waka a jajiberin ranar yanke hukuncin kotun kare kukan ka. Rahoton Dabo FM ya bayyana wakar ta fara yawo a…

Siyasa

Zaben Kano: “Abba Gida-Gida” ya shigar da kara bisa rashin amincewa da zaben Gwamna

April 11, 2019April 11, 2019

Dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba K Yusuf “Abba Gida Gida” ya shigar da kara kotu zabe a yau Alhamis. Abba, ya kalubalancin zabe da yacce aka…

Labarai

Zaben Kano: Kotu ta amince da bukatar “Abba Gida Gida”

April 9, 2019

Kotun sauraren korafe korafen zaben gwamna a jihar Kano, ta amince da rokon da lauyoyin dan takarar gwamnan jahar Kano a jam’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf suka yi. Lauyoyin PDP, sun…

Siyasa

“Babu abinda Buhari zai iya yi akan zaben Kano” – Gwamnatin Tarayya

April 2, 2019April 2, 2019

Mai magana da yawun shugaba Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu, yayi karin haske bisa matsayin shugaban Kasa akan zaben Kano. Latsa alamar lasifika domin sauraro Daga Shafin BBC Hausa…

Siyasa

Zaben Kano: Buhari bai ji dadin abinda ya faru ba – BBC Hausa

April 1, 2019April 1, 2019

Wata kungiyar ‘yan jam’iyyar APC mai suna All Progressive Youth Forum ta rubuta takardar koke ga uwar jam’iyyar ta kasa domin yin bincike kan abubuwan da suka faru a lokacin kammala zaben…

Labarai

Zaben Kano: Ganduje ya lashe zaben Kano, 4+4 ta tabbata

March 24, 2019

Hukumar INeC ta bayyana Dr Abdullahi Ganduje a matsayin wanda ya lashe zaben jihar Kano. Ga yadda alkaluman zaben suke: APC: 1,033,695 PDP: 1,024,713 Tazarar kuri’a: 8,982…

Najeriya

Kano: Hukumar INEC ta dage zaman tattara sakamako zuwa 8 na safiyar Lahadi

March 24, 2019March 24, 2019

A cigaba da tattara sakamakon zaben wuraren da aka sake zabe a jihar Kano, INEC ta dage zaman zuwa 8 na safiyar Lahadi, 24/03/19. Baturen zaben ya bayyana hakan ne bayan cimma…

Siyasa

KANO: Sakamakon Zabe kai tsaye daga gidajen Rediyon Kano

March 23, 2019March 23, 2019

Rika loda shafin domin sabon rahoto GEZAWA LGA APC: 167 PDP: ………. KURA LGA APC: 807 PDP: 528 Total Reg Voters: 2580   Dawakin Kudu: (1 PU  Only) APC: 248 PDP: 62…

Labarai

Zaben Kano: Rahotanni daga mazabar GAMA

March 23, 2019

 …

Labarai

KANO: ‘Yan Sanda sun cafke Kwamishina a Kano bisa zargin tada tarzoma

March 23, 2019March 23, 2019

Hukumar yan sandan jihar Kano sun kama Kwamishinan Aiyuka na musamman, tsohon Ciyaman na karamar hukumar Birni, Hon Muntari Ishaq Yakasai. Jami’an ‘yan sandan sun kame Ishaq a mazabar Yalwa dake karamar…

Labarai

Kano: Zabe yayi nisa a mazabar Gama ta Kudu

March 23, 2019March 23, 2019

A cigaba da gudanar da karashen zaben gwamnan jihar Kano, daga mazabar GAMA ta Kudu, al’ummar yankin suna cigaba da kada kuri’arsu cikin lumana da kwanciyar hankali. Gama ta Kudu na da…

Labarai

Kano: Wasu matasa da makamai sun tarwatsa mutanen dake kan layin zabe a Gama – BBC HAUSA

March 23, 2019

Shafin BBC Hausa ya rawaito cewa wasu matasa sun tarwatsa mutanen da suka hau layi domin kada kuri’arsu a mazabar Gama dake karamar hukumar Nassarawa a garin Kano. BBC tace: “Bayan da…

1 2 Na gaba

Karin Labarai

Shafukanmu

Shahararru

Sarkin Kano- Amin Ado Bayero 01

Masarautar Kano na shirin cefanar da Masallacin Idi don gina gidaje

Masarautar jihar Kano karkashin Mai martaba Alhaji Aminu Ado Bayero ta yi kunnen ƙashi ga umarnin da wata babbar kotu a Kano…

02

Ina jin kamar na kashe kaina saboda ƙuncin da na ke ciki – Ummi Zeezee

Tsohuwar shahararriyar ‘yar wasan kwaikwayo a masana’antar Kannywood, Ummi Ibrahim, ta bayyana cewar tana cikin rayuwar ƙunci. Jarumar da aka fi sani…

03

Buhari ya yi jimamin rasuwar Dangalan, ya bayyanashi a matsayin mutum mai tsari da ka’ida

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya nuna jimaminsa ga rasuwar gwarzon dan siyasa, daya daga Iyayen NEPU da PRP, Muhammadu Dauda Dangalan da…

  • Bangaren Karatu
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Taskar Matasa
  • Gida
Kai Tsaye: Kududdugar Korona
  • Nigeria 164,147
    Nigeria
    Tabbaci: 164,147
    Gudana: 7,782
    Warkewa: 154,304
    Mutuwa: 2,061
  • Ghana 91,545
    Ghana
    Tabbaci: 91,545
    Gudana: 1,379
    Warkewa: 89,400
    Mutuwa: 766
  • Cameroon 64,809
    Cameroon
    Tabbaci: 64,809
    Gudana: 6,049
    Warkewa: 57,821
    Mutuwa: 939
  • Niger 5,116
    Niger
    Tabbaci: 5,116
    Gudana: 155
    Warkewa: 4,771
    Mutuwa: 190
  • Chad 4,691
    Chad
    Tabbaci: 4,691
    Gudana: 188
    Warkewa: 4,335
    Mutuwa: 168