Gwamnan jihar Borno, Babagana Zulum, ya kai ziyarar bazata zuwa asibiti a garin Maiduguri da sauran ma’aikatun gwamnati. Jaridar Daily Trust ta rawaito cewa Gwamnan Babagana bai iske ko da …
Dabo Online
-
Labarai
Atiku da Mahaifanshi dukkansu ba ‘Yan Najeriya bane – Abba Kyari ya fada wa Kotu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAbba Kyari, shugaban ma’aikatan shugaban Najeriya Muhammadu Buhari, ya fadawa kotun sauraren karar zabe cewa Atiku Abubakar, dan takarar shugabancin kasa a PDP, dan kasar Kamaru ne. Kyari yace Atiku …
-
Labarai
Al’ummar Gama sun cigaba da koka wa kan ‘Rijiyoyin Inconclusive’ na Baba Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayan cin zaben gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, al’ummar yankin Gama na karamar hukumar Nassarawa suke kokawa kan rashin karasa rijiyoyin da gwamnatin jihar ta fara. Ba …
-
Labarai
Arewa ta samu karuwar masu digiri na biyu sama 30 daga Jami’a daya a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yam Najeriya sama da 30 ne suka kammala karatunsu a wata Jami’a dake arewacin kasar Indiya. DABO FM ta binciko cewa ‘yan Najeriyar sun kammala karatun nasu a jami’ar NIMS …
-
Labarai
Hukumar ‘Yan sanda zata dauki ma’aikatan wayar da kan Jama’a guda 40,000 – IGP Adamu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban sifetan yan sanda na Najeriya, Muhammad Adamu, ya bayyana cewa hukumar yan sanda a wannan lokacin da yake jagoranta ta kammala shirin fito da ‘yan sandan wayar da kan …
-
Labarai
Kotun koli ta kwace zaben dan majalissar tarayya na APC a jihar Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun kolin Najeriya ta kwace zaben Mustapha Usman, dan majalissar APC mai wakiltar Yola ta kudu, Arewa da Gerei na jihar Adamawan Najeriya. Hakan na zuwa ne bayan da kotun …
-
Labarai
Yadda ake yin ingantacciyar miyar Kayan Lambu, daga Afaafy’s Kitchen
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYau ma a shirin namu na girke-girke bisa hadin gwaiwa da ‘Afaafy’s Kitchen, mun kawo muku yacce ake yin miyar Kayan Lambu ma’ana ‘Vegetable Soup.’ Danna a rubutun kasa domin …
-
Labarai
Banyi wa dalibata fyade ba, kawai na shafa mata mama ne – Malami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMr Daniel, malamin da ake zargi da yiwa dalibarshi fyade a dakin gwaje gwaje na ‘Biology’ yace bai kaiga taba mata al’aurarta bama balle ayi batun fyade, ya bayyana cewa …
-
Labarai
Ra’uf Aregbesola yayi addu’a irinta addinin Musulunci yayin tantanceshi a zauren Majalissa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Osun, Rauf Aregbesola ya yi doguwar addu’a a lokacin daya bayyana a gaban zauren Majalissar Dattijai domin tantanceshi kan zama Minista a Najeriya. DABO FM ta binciko …
-
Siyasa
Kotun daukaka kara ta baiwa ‘Abba Gida-Gida’ damar kara shedu a cigaba da shari’arshi da Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun daukaka kara dake da zama a jihar Kaduna ta umarci kotun sauraren korafe korafen zaben gwamnan jihar Kano da ta bawa PDP damar yin sauyi tare da karin shedu …
-
Labarai
Kotu zata bada hukunci akan neman izinin bada belin Al-Zakzaky ranar 5 na Agusta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake shari’ar shugaban kungiyar IMN, Sheikh Ibrahim Zakzaky, ta yanke ranar 5 ga watan Agusta don yanke hukunci akan neman beli da shugaban ya gabatar. A ranar 18 ga …
-
Labarai
Sabuwar doka ta bawa Sojoji damar ‘Cin Karensu ba babbaka’ akan ‘yan Shi’ar dake IMN
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar 26 ga watan Yulin 2019, wata babbar kotu a Najeriya ta bawa gwamnatin tarayyar umarnin haramta kungiyar IMN dake Shi’a. Yayin da gwamntin take bin umarnin kotu, ranar …
-
Labarai
Yadda Gwauraye za su rika dafa Shinkafa dafa-duka ta gargajiya, daga Afaafy’s Kitchen
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBisa hadin gwiwa da ‘Afaafy’s Kitchen, DABO FM zata rika kawo muku yacce ake girke-girken zamani hadda na gargajiya. A wannan makon, zamu kawo muku yacce ake dafa Shinkafa dafa-duka …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta samu nasarar lashe kofin kalubale na Najeriya bayan ta doke kungiyar Niger Tornadoes a bugun daga kai sai mai tsaron gida. An dai …
-
Labarai
Sa’o’i kadan suka rage gwamnati tarayya ta bayyana haramta kungiyar IMN ta cikin Shi’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotannin sun bayyana cewa tini dai gwamnatin tarayya ta karbi umarnin daga kotu a Abuja na bayyana kungiyar IMN da Al-Zakzaky yake jagoranta a matsayin kungiyar ta’addanci. Tin dai a …
-
Labarai
An kama Malamin makaranta da yayi lalata da Daliba a dakin gwaje-gwaje na ‘Biology’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Legas ta tabbatar da cafke Idowu Daniel, malamin makarantar sakandire mai shekara 28, wanda ake zargi da yin lalata da daliba a wata makarantar kudi dake …
-
Labarai
Ganduje zai tura kwararru 40 kasar Burtaniya don koyo sana’o’in da zasu koyawa Matasan jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta dauko kwararru guda 40 daga fannonin Injiniyanci, Zane-zane da sairan fannoni inda zata turasu kasar Birtaniya don daukar horo. Gwamnatin tace wadannan kwararru 40 da zata …
-
Labarai
Gwamnatin tarayya ta kammala shirin bayyana kungiyar Al-Zakzaky a matsayin ‘Kungiyar Ta’addanci’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRahotannin sun bayyana cewa tini dai gwamnatin tarayya ta karbi umarnin daga kotu a Abuja na bayyana kungiyar IMN da Al-Zakzaky yake jagoranta a matsayin kungiyar ta’addanci. Tin dai a …
-
Kotu ta umarci gwamnatin tarayyar Najeriya da ta haramta kungiyar ‘Yan uwa Musulmi ta Najeriya dake bin mazahabin Shi’a. A ranar Juma’a, wata babbar kotu a Abuja ce ta yanke …
-
Labarai
Haramcin shiga Amurka ga yan siyasar da sukayi madugin zabe zai shafi iyalansu -Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar amurka ta bayyana cewa haramci shiga kasar da tayi wa wasu ‘yan siyasa a Najeriya da sukayi magudi ko tada zaune tsaye a lokutan zabe zata shafi iyalansu. DABO …
