Shugaba Muhammadu Buhari ya ce tsohuwar gwamnatinshi ta ceto mutane miliyan 5 daga kangin matsanancin talauci. An dai bayyana Najeriya a matsayin kasar da tafi kowacce kasa matalauta da talauci …
Dabo Online
-
Labarai
Fintiri ya soke biyan kudin makaranta a Adamawa, ya dawo da shirin ciyarwa a Makarantu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiti ya bayyana shirin yin karatun kyauta a jiihar domin samuwar Ilimi ga dukkanin ‘yan Adamawa musamman wadanda iyayensu basu da karfin biya musu kudaden …
-
Siyasa
Atiku ya yi Allah wadai da kamun Abu Hanifa Dadiyata ‘dan Kwankwasiyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana rashin jin dadinshi na yacce gwamnatin Najeriya take kama ‘yan gwagwarmaya da sunan garkuwa da …
-
Labarai
Atiku ya yi Allah wadai da kame-kamen ‘Yan gwagwarmayar siyasa da gwamnatin Buhari take yi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana rashin jin dadinshi na yacce gwamnatin Najeriya take kama ‘yan gwagwarmaya da sunan garkuwa da …
-
Labarai
Uwargidan gwamnan Anambra ta je taron ta’aziyya sanye da tabarau na Naira miliyan 1
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUwargidan gwamnan jihar Anambra, Misis Ebelechukwu Obiano ta sanya tabarau na dalar Amurka 2,755. Uwargidan gwamnan ta halarci taron binne mahaifin shugaban kamfanin jirgin Air Peace, Chief Micheal Chukwuka Onyema. …
-
Labarai
Dangote zai dauki daliban Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Kano ‘KUST’ aiki kai tsaye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kamfanin Dangote Group, Alhaji Aliko Dangote, ya rattabawa hannu ba tare da bata lokaci ba kan aminta da daukar daliban jami’ar KUST aiki a kamfanonin da yake jagoranta tare …
-
LabaraiSiyasa
Jami’ai sunyi kame ‘Dan gwagwarmayar Kwankwasiyya’, Abu Hanifa Dadiyata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWasu jami’a dauke da makamai, wadanda ake kyautata jami’an SSS ne sun kama Abu Hanifa Dadiyata a gidanshi dake jihar Kadunan Najeriya. Mai magana da yawun dan takarar gwamnan jihar …
-
Tsohon shugaban hukumar zaben Najeriya, Farfesa Attahiru Jega, ya shiga jami’iyyar PRP ta Mallam Aminu Kano. Sakataren yada labaran jami’iyyar, Abdul Gombe ne ya bayyana haka a wata takarda mai …
-
Siyasa
Sakamakon zaben Gama ya ɓace ne a cibiyar tattara sakamako dake karamar hukuma – Baturen Zabe
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBaturen zaben mazabar gama dake karamar hukumar Nassarawa ta jihar, Joshua Kubai, ya bayyana a gaban kotun korafe-korafen zaben gwamnan jihar Kano domin amsa tambayoyi a cigaba da gudanar da …
-
Shashin Hausa na jaridar Premium Times ta rawaito cewa; Jami’an ‘yan sandan Jihar Oyo sun bada sanarwar kama wasu rikakkun masu safarar muggan makamai. An hakkake cewa su na sayar …
-
Labarai
Kasar Saudiyya ta bayyana ranar Asabar, 10 ga watan Agusta a matsayin ranar Arfah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasar Saudiyya ta bayyana ranar Asabar, 9 ga watan Agusta a matsayin ranar Arfah Kotun koli ta kasar Saudiyya ta bayyana ganin sabon watan Dhul-Hijja, inda ta tabbatar da ranar …
-
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce ta shirya tsaf domin daukar sabbin ma’aikata a ma’aikatunta guda 27 na cikin jihar. Ga masu son neman aikin, zasu garzaya shafin yanar gizo-gizo wanda …
-
Labarai
N3000 ce tayi sanadiyyar shigarmu Boko Haram – Tsohon dan Boko Haram
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani daga cikin tsofaffin mayakin kungiyar ta’addanci ta Boko Haram ya bayyana farkon abinda ya fara jan ra’ayinsu suka shiga cikin kungiyar. Tsohon mayaki da bai fadi sunanshi ba ya …
-
Siyasa
ZabenKano: Kotu ta gayyaci Kwamishinan ‘Yan Sanda da hukumar INEC akan Shari’ar ‘Abba Gida-Gida’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun sauraren korafe-korafen zaben gwamnan jihar Kano wacce ke da zama a kan titin Miller , Nassarawa, Kano, ta gayyaci Kwamishinan ‘Yan sanda domin bayyana a gabanta. Kotun dai ta …
-
Labarai
APC ta dakatar da Hon Abdulmumin Jibrin Kofa bisa cin amanar Jami’iyya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’iyyar APC reshen karamar hukumar Bebeji ta jihar Kano ta dakatar da dan majalissar tarayya mai wakiltar Kiru/Bebeji, Hon Abdulmumin Jibrin (Kofa Maliya) DABO FM ta tabbatar da cewa; APC …
-
Babban LabariLabarai
Kungiyar IMN ta Shi’a tace ta dakatar da Zanga-zangar da ta shekara 4 tana yi akan sakin Zakzaky
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar IMN ta Shi’a ta ce da dakatar da tattakin da ta saba a kan tituna don neman sakin Sheikh Ibrahim Zakzaky. Kungiyar tace ta yanke hukuncin yin hakan bisa …
-
Wasanni
Mane da Salah sun fito a jerin FIFA na gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafa na duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan kasar Senegal, Sadio Mane dake taka leda a Liverpool tare da Muhmmad Salah na kasar Misira sun samu fitowa a cikin jerin ‘yan wasan da ka lashe kyautar gwarzon …
-
Labarai
Kotu ta kwace kujerar majalissa daga dan PDP ta bawa dan APC bisa rike shaidar zama dan kasar Birtaniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotu sauraren korafe-korafen zabe ta kwace zaben dan majalissar tarayya a karkashin jami’iyyar PDP, Mista Ikengboju Gboluga, mai wakiltar karamar hukumar Okitipupa/Irele ta jihar Ondo. Kotun ta baiwa na dan …
-
Wasanni
FIFA ta fitar da jerin sunayen ‘yan takarar zama ‘Gwarzon mai Horaswa’ na kakkar bana
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar FIFA da ke da shedikwata a kasar Swizerland ta fitar da jerin sunayen masu horaswa da ka iya lashe kyautar ‘Gwarzon mai horaswa na kakar wasan bana. Ga jerin …
-
Labarai
Motar jigilar Man Fetur ta kama da wuta akan titin Gombe zuwa Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA ranar Laraba, Motar jigilar Man Fetur ta fashe tare da kamawa da wuta a yankin Tunfure dake kusa da babbar hanyar Gombe zuwa Bauchi. Zuwa yanzu da ake hada …
