Mutane dayawa na fara shan shayi bayan tashin su da safiya. Sai dai wani sabon bincike ya nuna cewa masu kurbarshi da zafi sosai na iya janyo musu ciwon Dajin …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Sheikh Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, yayi kira ga musulmai da su guji zagi da cin mutuncin yan uwansu musulmai da shuwagabanni musamman a kafafen sadarwa. Malam ya fara …
-
Yarinyar data fito daga kauyen Yargase, ta yanke gaban wani magidanci, Bashir Ya’u a lokacin da yayi yunkurin yi mata fyade. Rundunar yan sandan jihar Katsina ta bayyana faruwar wannan …
-
LabaraiSabon Labari
Mata sun fi Maza rikon amana, na tabbata bazasu hada kai don a kifar damu ba – Ganduje.
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya ce Mata sunfi Maza amana kuma yanada tabbacin bazasu ci amanar gwamnatinshi ba. Ganduje ya bayyana haka ne, yau Lahadi a fadar …
-
Dan takarar shugaban kasar Najeriya, karkashin jami’iyyar PDP a zaben 2019, ya nemi mataimakiyar shugaba Buhari ta fannin labarai, Lauretta Onochie, ta biya shi naira miliyan 500 bisa abinda ya …
-
Taskar Malamai
Kano: Har Bature ya gama shegantakarshi a Najeriya, bai yi abinda muke gani yanzu ba – Sheikh Dahiru Bauchi
Fitaccen Malamin addinin Islama, Sheikh Dahiru Usman ya magantu akan rikicin daya barke tsakanin tsagin gwamnatin da masarautar jihar Kano. Sheikh Bauchi ya magantu da cewa lallai abinda ya faru …
-
Biyo bayan amincewa da kara yawan masarautu da majalissar jihar Kano tayi, darajar sarkin Kano, Muhammad Sunusi na Biyu zata ragu matuka, daga jagorancin kana nan hukumomi 44 zuwa 10 …
-
A cigaba da bugun wasan kofi zakarun nahiyar Turai, kungiyar kwallon kafa ta Liverpool ta fitar da Barcelona da ci 4 da nema a wasan da suka buga yau Talata …
-
Tsohon ikirarin da masarautar Biritaniya na cewa Sarauniya Elizabeth tanada asali ko dangantaka da Annabi Muhammadu S.A.W, ya sake bayyana inda aka cigaba da gudanar da bincike akan hakan. Jaridu …
-
Updated on 25/01/2020 Likitoci a kasar Indiya, sun gudanar da bincike akan kwayar Diclofenac wanda ya hada da su Ibprofen da sauran kwayoyin na dangin NSAIDs. Likitoci sunce dangogin magungunan …
-
Kungiyar yan uwa musulmi ta Shia sun balle kofar shiga majalissar tarayyar Najeriya tare da samun damar kore jami’an yan sanda dake gadin wajen. Yan kungiyar Shia sun fito zanga …
-
Dr Guruprasad Reddy, babban Likita na bangaren zuciya da sanin kwayar halittar dan adam a makarantar lafiya ta OSH dake kasar Rasha, ya kammala binciken dake gudanar akan ciwon Daji …
-
“Sama da shekaru 3, Dumburum ta kasance wata matattarar kuma maboyar ‘Yan Bindiga, Sarkin Zurmi ya taba cemin a kashe dukkanin mutanen kauyen saboda duk ‘Yan ta’adda ne.” “Nayi mamaki …
-
Kamar yadda sanarwa ta gabata na ranar daurin Auren Abba, yaron nan dan shekara 17 daya auri ‘yar shekara 15, yau Lahadi 21 ga watan Afirilun 2019, cikin ikon Allah …
-
Bayan baiko da akayi na yaronan nan Abba, mai shekara 17 da Amaryarshi Rufai’atu, mai shekara 15. Katinan daurin auren sun bayyana inda aka tsara daura auren a gobe Lahadi, …
-
Shehu Sani, sanatan Kaduna ta tsakiya, yayi kira da a hana malaman jami’a shigar harkokin zabe. A Najeriya dai hukumar zabe ta INEC tana daukar malaman jami’o’i aikin wucin gadi …
-
-
– Dokar ta fara aiki nan take. – Dole dukkanin ma’aikatun na gwamnati da masu zaman kansu su biya ma’aikatansu N30,00 mafi karanci. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannun …
-
A cikin satinan anyi aure dayawa masu daukar hankali wadanda ke zanyo cece kuce a shafukan sada zumunta. Munga baikon wani yaro dan shekara 17 da amaryashi mai shekaru 15 …
-
Mallam Aminu Kano ya fara siyasa lokacin da yake samartaka da kuruciya. Ya fara siyasa yana dan shekara 23 da haihuwa. An dai haifi Mallam Aminu Kano a shekarar 1920, …
