Kamar yadda sanarwa ta gabata na ranar daurin Auren Abba, yaron nan dan shekara 17 daya auri ‘yar shekara 15, yau Lahadi 21 ga watan Afirilun 2019, cikin ikon Allah …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Bayan baiko da akayi na yaronan nan Abba, mai shekara 17 da Amaryarshi Rufai’atu, mai shekara 15. Katinan daurin auren sun bayyana inda aka tsara daura auren a gobe Lahadi, …
-
Shehu Sani, sanatan Kaduna ta tsakiya, yayi kira da a hana malaman jami’a shigar harkokin zabe. A Najeriya dai hukumar zabe ta INEC tana daukar malaman jami’o’i aikin wucin gadi …
-
-
– Dokar ta fara aiki nan take. – Dole dukkanin ma’aikatun na gwamnati da masu zaman kansu su biya ma’aikatansu N30,00 mafi karanci. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya rattaba hannun …
-
A cikin satinan anyi aure dayawa masu daukar hankali wadanda ke zanyo cece kuce a shafukan sada zumunta. Munga baikon wani yaro dan shekara 17 da amaryashi mai shekaru 15 …
-
Mallam Aminu Kano ya fara siyasa lokacin da yake samartaka da kuruciya. Ya fara siyasa yana dan shekara 23 da haihuwa. An dai haifi Mallam Aminu Kano a shekarar 1920, …
-
Mallam Aminu Kano, Jagoran Talakawa ya cika shekaru 36 da rasuwa. Mallam ya rasu ne ranar Asabar, 17 ga watan Afirilun shekarar 1983. Ya rasu yana dan shekara 63 da …
-
Labarai
Niger: Alkali ya yankewa Dan Luwadi hukuncin biyan tarar N30,000 bayan lalata duburar yaron shekara 12
Alkali a wata kotun dake da zama a jihar Niger, ya yankewa wani matashi da yayi luwadi da yaro dan shekarar 12 hukuncin tarar 30,000 da zaman gidan kaso na …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta ragargaza Man UTD da ci 4 babu ko 1. Kungiyar data karbi bakuncin Man UTD a filin wasa na Camp Nou ta lallasa Man …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Ajax ta lallasa abokiyar karawarya Juventus da ci 3 da 2. Kungiyar ta Ajax ta murza leda yadda ya kamata inda ta bawa Juventus wuya tin …
-
“A ranar Talata ne jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kano Abdullahi Haruna ya sanar cewa jirgin kasa ya yi ajalin wasu mutane biyu a jihar. Haruna …
-
Matashiyar Jarumar Kannywood Amina Amal ta mika jaruma Hadiza Gabon gaban kuliya manta sabo. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito cewa Amal ta nemi Hadiza Gabo ta biyata diyyar Naira Miliyan …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Hukumar zaben jihar Zamafara ta ZIEC ta fitar da ranar 27 ga watan Afrilun 2019. Baturen zaben jihar ta Zamafara, Garba Muhammad ne ya bayyana haka ne yau Litinin a …
-
Kotun daukaka kara ta mayar wa da Ibrahim Baba na APC kujerar sa a Filato. Duk da matsalar tsaro, za a gudanar da zabukan kananan hukumomi a ranar 27 ga …
-
Hotunan baikon Aliyu, yaro dan shekara 17 tare da amaryarshi Aisha, yar shekara 15 ya ja hankalin mutane musamman matasa. Labarin ya samo asali a wani shafin sada zumunta na …
-
‘Yan sanda a unguwar Oladi, Apapa dake jihar Legas, sun harbe wasu matasan masoya, mace da namiji. ‘Yan sandan sun harbe Mr Emmaneul Akomafuwa tare da budurwashi Ada Ifeanyi, akan hanyarsu …
-
Wani Kirista a kasar Indiya ya gamu da ajalinsa bayan da wasu ‘yan addinin Hindu suka far masa bisa yanka Saniya da yayi. Hukumar ‘yan sandan garin Jharkhand sun s …
