Mallam Aminu Kano, Jagoran Talakawa ya cika shekaru 36 da rasuwa. Mallam ya rasu ne ranar Asabar, 17 ga watan Afirilun shekarar 1983. Ya rasu yana dan shekara 63 da …
Dangalan Muhammad Aliyu
-
Labarai
Niger: Alkali ya yankewa Dan Luwadi hukuncin biyan tarar N30,000 bayan lalata duburar yaron shekara 12
Alkali a wata kotun dake da zama a jihar Niger, ya yankewa wani matashi da yayi luwadi da yaro dan shekarar 12 hukuncin tarar 30,000 da zaman gidan kaso na …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Barcelona ta ragargaza Man UTD da ci 4 babu ko 1. Kungiyar data karbi bakuncin Man UTD a filin wasa na Camp Nou ta lallasa Man …
-
Kungiyar kwallon kafa ta Ajax ta lallasa abokiyar karawarya Juventus da ci 3 da 2. Kungiyar ta Ajax ta murza leda yadda ya kamata inda ta bawa Juventus wuya tin …
-
“A ranar Talata ne jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kano Abdullahi Haruna ya sanar cewa jirgin kasa ya yi ajalin wasu mutane biyu a jihar. Haruna …
-
Matashiyar Jarumar Kannywood Amina Amal ta mika jaruma Hadiza Gabon gaban kuliya manta sabo. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito cewa Amal ta nemi Hadiza Gabo ta biyata diyyar Naira Miliyan …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Firaministan kasar Canada, Justin Trudeau, ya roki shugaba Muhammadu Buhari ya kyale ‘yan Najeriya miliyan 1 su shiga kasar Canada karkashin shirinta na “Ayyuka da aka tsara don baki.” Gidan …
-
Hukumar zaben jihar Zamafara ta ZIEC ta fitar da ranar 27 ga watan Afrilun 2019. Baturen zaben jihar ta Zamafara, Garba Muhammad ne ya bayyana haka ne yau Litinin a …
-
Kotun daukaka kara ta mayar wa da Ibrahim Baba na APC kujerar sa a Filato. Duk da matsalar tsaro, za a gudanar da zabukan kananan hukumomi a ranar 27 ga …
-
Hotunan baikon Aliyu, yaro dan shekara 17 tare da amaryarshi Aisha, yar shekara 15 ya ja hankalin mutane musamman matasa. Labarin ya samo asali a wani shafin sada zumunta na …
-
‘Yan sanda a unguwar Oladi, Apapa dake jihar Legas, sun harbe wasu matasan masoya, mace da namiji. ‘Yan sandan sun harbe Mr Emmaneul Akomafuwa tare da budurwashi Ada Ifeanyi, akan hanyarsu …
-
Wani Kirista a kasar Indiya ya gamu da ajalinsa bayan da wasu ‘yan addinin Hindu suka far masa bisa yanka Saniya da yayi. Hukumar ‘yan sandan garin Jharkhand sun s …
-
‘Yan Bindiga sun hallaka shugaban ‘yan bangar ne bayan kwanaki da suka dauka suna nemanshi a garin kauyen Rukudawa na karamar hukumar Zurmin jihar Zamfara. Jaridar Leadership Hausa ta rawaito …
-
Allah yayiwa mahaifiyar Sheikh Dr Mansur Abdullahi Sokoto rasuwa a yau Asabar 8 Sha’aban shekarar 1440, wanda yayi dai dai da 13 ga Afirilun 2019. Mun samu labarin rasuwar ta …
-
Shahararren dan kwallon Nijeriya, dan asalin jihar Sokoto, mai taka leda a kungiyar Busaspor dake kasar Yurkiya, Abdullahi A Shehu ya dauki nauyin yara marayu da marasa gata kudin karatun …
-
Shahararrun jarumawan Kannywood, Adam A. Zango da Ali Nuhu sun shirya bayan wani dan rikici daya ratso tsakaninsu. Manya a Kannywood ne suka shirya jarumawan, hakan yasa jarumi Ali Nuhu …
-
Kafin rasuwarsa shi ne Galadiman Katsina kuma tsohon ministan shari’a na zamanin Sardauna. Ya rasu ya bar mata 3 da ‘yaya 13. Za’a yi jana’izarsa a ranar yau Asabar a …
-
Yau Juma’a ne Sheikh Ja’afar Mahmud Adam ya cika shekara 12 da rasuwa. An harbe fitaccen malamin addinin Musuluncin ne yayin da yake jan sallar Asuba a wani masallaci a …
-
Labarai
Sarakunan Zamfara sun kalubalanci Ministan Tsaro ya fadi sunayen masu hannu a rikicin Zamfara
Majalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bukaci Ministan Tsaron Najeriya, Dan Ali, da ya fadi sunayen Sarakunan da yace da sa hannunsu ake kashe-kashe da sace-sace a …
