Kura da shan bugu kato da kwace kudi! Wannan salon maganar shi ne mafi dacewa da halin da siyasar wannan zamani ta tsinci kanta a ciki. Romon demokradiyya (Dividends of …
Sarkin Musulmi, Sheikh Ibrahim Saleh da Buhari sun shiga sahun Musulmai 500 masu fada-a-ji a duniya
Sarkin Musulman Najeriya, Sultan Abubakar Saad, Sheikh Sharif Saleh Ibrahim da shugaba Muhammad Buhari sun samu shiga sahun sun shiga sahun Musulmai 500 masu fada-a-ji a duniya na shekarar 2020. …
Idan har Siyasa ba za ta zama sular ci gaban al’umma ba, bai dace ta rusa su ba, Daga Hassan Ringim
Hassan M. Ringim Sau da dama a mafi yawa daga cikin harkokin rayuwarmu kama daga addini, siyasa, kasuwanci da fannin tsaro gami da tattalin arziki da kula da lafiya hakanan …
Aisha Kaita: Shekaran jiya tana PDP, jiya ta shiga APC, yau tayi tsalle ta koma PDP
Wasu daga cikin ‘yan PDP kwankwasiyya da suka sauya sheka zuwa APC Gandujiyya sun sake tsallan bakadai sun dawo gida bayan kwana 1 da sauya shekar tasu. Majiyar Dabo FM …
Buhari zai ciwo bashin dalar Amurka miliyan 890 domin yaki da sauro
Gwamnatin tarayya za ta ciwo bashin dala miliyan 890 daga asusun duniya domin dakile yaduwar cututtuka a kasar nan. Majiyar Dabo FM ta bayyana gwamnati ta ce za ta kashe …
El-Rufa’i yayi tir da kashe Tiriliyan 17 a gyaran wutar lantarki da gwamnatin Buhari tayi
Gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya koka kan yadda gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta kashe naira Tiriliyan 1.7 a harkar wutan lantarkin kasar nan sannan har yanzu ana cikin duhu …
Mu’azu Abubakar Albarkawa. Jihar Kaduna Rikicin ya barke bayan neman majalissar ta dakatar da shugaban masu rinjaye bisa samunshi da yin zagon kasa a yunkurin da sukeyi na tsige shugaban …
Kano: Mutane 176 ne suka rasa ransu sakamakon hadarin jirgin sama a rana irin ta yau
Jirgi mai kirar Boeing 707 ya fadi a jihar Kano yayin da yake kokarin sauka a filin jirgin sama na Malam Aminu Kano, wanda yayi sanadiyar mutuwar mutane 176 a cikin …
Yadda za mu kare kan mu daga kamuwa da cutar zazzabin ‘Lassa’ -Dr Abdul’aziz T. Bako
Zazzabin Lassa, ciwo ne da kan iya jawo mutum ya rika zubar da jini ta kowace mafaka (hanci, baki, ido, da sauransu), har ma Idan abin ya zo da ajali, …
Zan bayyana dalilan da suka sa na bar Kwankwaso – Rabiu Sulaiman Bichi
Premium Times Hausa Shugaban Jam’iyyar PDP na jihar Kano, Rabiu Sulaiman-Bichi, ya canja sheka daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC. Bichi wanda daya daga cikin nagaban goshin tsohon gwamnan jihar …
Kiru/Bebeji: Ba za mu mara wa Kofa baya ba a zaben ranar Asabar -Dattijan APC
Dan majalisar tarayya na Kiru da Bebeji wanda kotu ta soke zaben sa, Abdulmumin Jibrin Kofa ya shiga tsilla tsilla bayan da dattawan jam’iyyar APC ta jihar Kano suka ce …
Jami’an SARS sun kashe mayakan Boko Haram da dama a wata arangama da sukayi a Borno
Jami’an SARS a jihar Borno sun fatattakin mayakan Boko Haram da sukayi kwanton bauna a kauyen Mainok dake kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri. Rahotanni sun bayyana yadda mayakan Boko Haram …
Sarkin Musulmi da Sheikh Sharif Saleh sun shiga sahun Musulmai 500 masu fada-a-ji a duniya
Sarkin Musulman Najeriya, Sultan Abubakar Saad, Sheikh Sharif Saleh Ibrahim da shugaba Muhammad Buhari sun samu shiga sahun sun shiga sahun Musulmai 500 masu fada-a-ji a duniya na shekarar 2020. …
Operation tsamar Nama: Shugaban PDP na jihar Kano, Rabiu Sulaiman Bichi ya koma APC
Engr Rabiu Sulaiman Bichi, shugaban PDP na jihar Kano kuma jigo a tafiyar Kwankwasiyya ya koma jami’iyyar APC. Hakan na zuwa ne kwanaki daya bayan hukuncin kotun koli ta tabbatar …
Kano: Bayan sanarwar za a karbi jiga-jigen Kwankwasiyya, APC ta karbi Shagiri Girbau
Da yammacin yau jam’iyyar APC Gandujiyya ta karbi daya daga cikin masu barkwanci a shafin sada zumanta wanda ake kira Shagiri Girbau. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa jam’iyyar APC …
Zaria: Wanda ya cancanta kadai zamu bawa rumfa a kasuwar Sabon Gari – Musa
Yanzu haka dai an kaddamar da fara sayar da takardar mallakar sabbin rumfana na rukunin shagunan da gwamnatin Jihar Kaduna da hadin gwiwan wani kamfani za su gina a sabuwar …
Zazzabin ‘Lassa’ yayi sanadiyyar mutuwar manyan Likitoci 2 a Kano
Wasu manyan Likitoci dake aiki a asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano a Kano, sun gamu da ajalinsu sakamakon kula da wata baiwar Allah da ake zargin tana dauke da …
Soyayya: Matan turawa da ban suke da matan Najeriya, domin na dandana naji -Isa Sulaiman
Matashin da baturiyar Amurka Jeanine Delsky ta biyo har Panshekara dake garin Kano, Sulaiman Babayero Isa yace shifa da soyayya da matan Najeriya haihata-haihata. Majiyar Dabo FM ta jiyo Sulaiman …
Da makin ‘F9’ a darrusan Lissafi da Turanci jami’ar ABU ta bawa CJN Tanko gurbin karatu
Rahotanni sun tabbatar da jami’ar Ahmadu Bello ta bawa Alkalin alkalai, CJN Tanko Muhammed gurbin karatu ba tare da ya samu makin da ake bukata ba a darasin Lissafi da …
“Anyi yunwa halin kowa ya fito fili” -Nafisa, budurwar matashin da Baturiya ta biyo Kano
Budurwar matashin nan Sulaiman wanda Ba Amurkiya Jeanin Sanchez ta yiwo tattakin soyayya tun daga Amurka ta kuma bashi zoben kauna tare da shirin yin aure, Nafisa Tahir ta bayyana …
