A watan Afirilun 2020, Sheikh Ja’afar Mahmud Adam, zai cika shekaru 13 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka kashe shi yayin da yake sallah a …
Bauchi: Saurayi ya caccakawa budurwarshi wuka a gadon baya har lahira
Wani saurayi da aka bayyana da sunan Soloman Peters ya caccakawa budurwarshi wuka da tayi sanadiyyar barinta duniya. Kamfanin dillancin labaran Najeriya, NAN ya rawaito cewar Soloman ya cakawa budurwar …
Ganduje ya tarbi Sarki Sunusi da wakar ‘Sarkin Bichi zai zama Sarkin Kano’ a fadar gwamnati
Amon waka da taken “Gwamna ka kada su Kandala, masu dara ja sun shiga dimuwa, tin da 4-0 ta tabbata, Sarkin Bichi zai shiga Badala” ta cika fadar gwamnatin Kano …
Muna aiki ta karkashin kasa domin sasanta Sarki Sanusi da Ganduje -Shekarau
Tsohon gwamnan Kano, Sanata Ibrahim Shekarau, ya ce yana aiki ta karkashin kasa domin ganin an samu masalaha tsakanin gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje da sarkin Kano Muhammadu Sanusi II. …
Kofa ya tsugunna mana har kasa don mu roki mutane su zabe shi amma suka ki – Abbas
Shugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas, ya bayyana tsugunawar da tsohon dan majalissar tarayya, Hon Abdulmuminu yayi matsayin roko dan a nema masa kuri’ar jama’a. Shugaban ya …
Wata babbar Kotu dake Abuja ta yanke wa Maryam Sanda hukuncin kisa bayan tabbatar da zargin da ake mata na kashe mijinta, Bilyaminu. A ranar 19 ga watan Nuwambar 2017 …
Maryam Sanda ta tsere bayan Kotu ta tabbatar da kisan da tayi wa mijinta
A yau Litinin wata Kotu a Abuja ta kawo karshen shari’ar da aka dauki tsawon lokaci sama da shekara ana gudanarwa. DABO FM ta tattara cewar kotun ta tabbatar da …
Bankin CBN ya ja kunnen Buhari akan yawaitar ciyo wa Najeriya bashi
Babban Bankin Najeriya, CBN ya gargadi Najeriya cewa yawan bashin da ake ciwowa da sunan ayyukan inganta tattalin arziki, ya na neman zama luma wa ciki wuka, matsawar gwamnatin tarayya …
Yanzu Yanzu: PDP ta lashe zaben kujerar Abdulmumin Kofa da tazarar kuri’u 35,094
Tsohon dan majalisan wakilan tarayya, AbdulMumini Jibrin, ya fadi ba nauyi a zaben mai-mai da aka gudanar a mazabar Kiru/Bebeji na jihar Kano. Majiyar Dabo FM ta bayyana Jibrin wanda …
Da Ɗumi Ɗumi: Jami’an EFCC sun daƙume dan takarar PDP yana tsaka da siyan ƙuri’a
Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC sun damke dan takarar jamiyyar PDP lokacin da yake tsaka da siyan kuri’a a bakin akwatun zabe na karamar hukumar Isiala …
Turawa sunyi amfani da maganganun PDP wajen saka Najeriya ta 1 a cin hanci -Garba Shehu
Garba Shehu, mai magana da yawun shugaban kasa ya bayyana cewa da alama rahoton da kunguyar Transparency International (TI) ta fitar wanda ta sanya Najeriya a matsayi na kololuwa wajen cin …
Bayan durkuso da gaisuwar bangirma, alamu sun nuna APC tayi wa Hon Kofa ‘Anti Party’
Rahotanni daga wuraren da ake gudanar da zaben cike gurbin kuri’u na kujerar dan majalissan tarayya na Bebeji/Kiru sun nuna yadda jami’iyyar APC take halin ko in kula da lamarin …
Zamu ciyo wa ‘yan Najeriya bashin dala Biliyan 1 domin inganta harkar noma -Nanono
Ministan Harkokin Noma da Raya Karkara, Sabo Nanono, ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta ciwo bashin dala biliyan 1 domin sawo kayan noma na zamani ta raba wa manoma. …
Sojojin Amurka 34 sun sami tabin kwakwalwa bayan harin da Iran ta kai musu
Kimanin Sojojin Amurka dozin uku ne suka samu rauni a kwalkwalwa sakamakon harin ramuwar gayya da kasar Iran ta kai sansanin sojin Amurka dake Iraqi, hedkwatar Sojin Amurka, Pentagon ta …
Mu ba Kwankwaso bane da za a kwace mana zabe – Shugaban APC na Kano
Shugaban jami’iyyar APC na jihar Kano, Hon Abdullahi Abbas, ya bayyana cewar babu makawa sai jami’iyyarshi ta APC ta lashe zaben dan majalissar tarayya na karamar hukumar Tudun Wada da …
Najeriya ta aika rundunar sojoji 185 ƙasar Guinea Bissau domin wanzar da zaman lafiya
Rundunar sojojin Najeriya ta kammala atisayen kai kwararrun sojoji 185 domin wanzar da zaman lafiya a kasar Guinea Bissau a ranar Juma’a. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa sojojin sun …
Zamu fara amfani da gogewar mu ta yakin Basasa domin fatattakar Boko Haram -Buhari
Shugaban kasar Najeriya, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa sojojin Najeriya nada kwarewar da zasu fatattaki Boko Haram a arewa maso gabas. Majiyar Dabo FM ta bayyana cewa Buhari yayi wannan …
Kwankwaso ya roki jami’an tsaro na farin kaya su nemo inda Dadiyata yake
Tsohon Gwamnan Kano, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya bukaci hukumar tsaro ta farin kaya a Najeriya, DSS, da ta zurfafa bincike don gano matashin nan Abubakar Idris Dadiyata, wanda ya …
Coronavirus: Kasar Sin ta ayyana ginin Asibiti mai gadaje 1000 cikin kwanaki 5 kacal
Hukumomi a kasar China sun tabbatar da ginin sabon asibiti da zai dauki gadaje 100 domin samun damar kula da barkewar annobar ‘Coronavirus’ a lardin Wuhan na kasar. DABO FM …
Gidauniyar Hadeeyatul Khair ta fara koyar da Sana’o’i da darussan ilimin a yanar gizo
Gidauniyar Hadeeyatul Khair Foundation ta fara koyar da sana’o’i da darussan rayuwa a kan yanar gizo-gizo ga masu bukata musamman marasa karfi ko wadanda suke kasa biyan kudaden koyar da …
