Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewar ba yanzu gwamnatinshi zata bude iyakokin kasar da ta rufe ba. Shugaban yace baza a bude iyakokin ba har sai kwamitin da aka kafa …
Shugaba Muhammadu Buhari na Najeriya, ya bayyana samun nasarar jami’iyyar APC a mulkin Kano a matsayin nasara mai muhimmanci da sun rasa ne ta da “babban rashi ne” a cewar …
An fara zanga-zangar kifar da gwamnatin Buhari, Jami’an tsaro su kawo dauki -Uzodinma
Sabon gwamnan Imo da kotin koli da damkawa kujerar gwamnan jihar, Hope Uzodinma ya bayyana zanga zangar da PDP keyi akan hukuncin kotun koli tana yi ne domin kifar da …
Zaria: Wanda ya cancanta kadai zamu ba wa rumfa a kasuwar Sabon Gari – Musa
Yanzu haka dai an kaddamar da fara sayar da takardar mallakar sabbin rumfana na rukunin shagunan da gwamnatin Jihar Kaduna da hadin gwiwan wani kamfani za su gina a sabuwar …
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya taya zababben Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje murnar nasarar da ya kara samu a kotin kare kukan ka. Dabo FM ta tattara cewar sanarwar …
Dr Abdullahi Umar Ganduje, gwamnan jihar Kano, ya yi nasara a kotun koli bayan da kotun tayi fatali da karar Abba Kabir Yusuf da jami’iyyarshi ta PDP. Hakan ya sanya …
Mabiya Abba Gida Gida sun fara ficewa daga Kotu
To fa: Sanusi ya nemi Osinbajo yayi masa mataimakin shugaban kasa lokacin da Buhari bashi da lafiya
Tsohon dan majalisar jamhuriya ta biyu, Junaid Muhammed ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II yayi zawarcin kujerar mataimakin shugaban kasa lokacin da Buhari yake kwance a asibiti a birnin …
Gwamnan jihar Ekiti karkashin tutar jam’iyyar APC, Kayode Fayemi ya bayyana akwai yiwuwar rugujewar jam’iyyar sa ta APC bayan zangon mulkin shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Mijiyar Dabo FM ta bayyana …
Tarihi: Sarkin Musulmai Sir Abukabar III ne ya rada wa kungiyar IZALA suna
Kungiyar Jama’atu Izalatul Bidi’a Wa Ikamatu Sunnah, kungiyace ta addini Musulunci a Najeriya wacce wanda ya kafa ta, Marigayi Sheikh Isma’ila Idris, dan jihar Kano ya kafa a shekarar 1978. …
To fa: Sanusi ya nemi Osinbajo yayi masa mataimakin shugaban kasa lokacin da Buhari bashi da lafiya
Tsohon dan majalisar jamhuriya ta biyu, Junaid Muhammed ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II yayi zawarcin kujerar mataimakin shugaban kasa lokacin da Buhari yake kwance a asibiti a birnin …
Babu wani ci gaba da Buhari ya samu a yaki da Boko Haram -Kungiyar Tarayyar Turai
Majalisar tarayyar Turai ‘European Union’ ta bayyana cewa babu wani ci gaba a yakin da ake da yan ta’addan Boko Haram a fadin Najeriya. Majiyar Dabo FM ta bayyana majalisar …
Kotun Koli: Farfaganda baza ta canza abinda Allah ya tsara ba -Abba ya yiwa Ganduje martani
Dan takarar gwamna a jamiyyar PDP ta jihar Kano, Injiniya Abba Kabir Yusif ya bayyana babu wata farfaganda da zata firgita shi a kan shari’ar zaben gwamnan Kano daya shigar …
Hoton ‘soyayya’ na Baturiyar Amurka da dan Kano a dakin Otal ya janyo cece kuce
Hoton Sulaiman da masoyiyarshi yar kasar Amurka a dakin wani Otal a jihar Kano, ya janyo cece kuce tsakanin mutane musamman a kafofin sada zumunta. Tin bayan zuwan tsohuwar baturiya …
Matashin da yafi kafatanin mutanen duniya gajarta ya mutu a kasar Nepal
Mista Khagendra Thapa Magar, matashin da akayi ittufakin yafi mutanen duniya baki daya gajarta a duniya ya mutu a wani asibiti dake kasar Nepal. DABO FM ta tattara cewa matashi …
Tarauni: Hanan Buhari zata kaddamar da koyar da mata 100 ilimin daukar hoto wanda dan majalisa ya dauki nauyi
Dan majalisa mai wakiltar Tarauni, Hafizu Kawu ya dauki nayin mata 100 domin koyon ilimin daukar hoto wanda Hanan Buhari zata kaddamar a karamar hukumar Tarauni. Dabo FM ta zanta …
Da Dumi Dumi: Rarara ya saki sabuwar waka tun gabanin hukuncin kotun koli
Sanannen mawakin gambara na arewacin Najeriya, Dauda Kahuta Rarara ya saki sabuwar waka a jajiberin ranar yanke hukuncin kotun kare kukan ka. Rahoton Dabo FM ya bayyana wakar ta fara …
Yanzu-Yanzu: Jiga-jigen APC sun dira a Habuja da duku-duku kan shari’ar zaben Kano
Kafatanin shugabancin jam’iyyar APC na jihar Kano sun dira a babban birnin tarayya dake Abuja domin halartar shari’ar zaben gwamnan Kano da kotin koli zata yanke hukunci a gobe Litinin. …
