Uwargidan shugaba Buhari, Hajiya Aisha Muhammadu Buhari, ta wallafa bidiyo a shafukanta na sada zumunta mai dauke da hotunan da tayi nunin cewar ‘yarta Hanan Muhammadu Buhari ce ta dauki …
An kwantar da gwaman Bauchi, Bala Muhammad a asibiti a birnin Landan
Gwamnan jihar Bauchi, Bala Muhammad, yana kwance domin neman magani a wani asibiti dake birnin Landan na kasar Burtaniya. Hakan na kunshe a wata sanarwa da mataimakin gwamnan kan labarai, …
Dan Majalissar wakilai daya tilo da ya kai kudiri 34 bayan rantsar da majalissa ta 9
Bayan wani bincike da ya bayyana cewar mafi ya yawan ‘yan majalissun wakilan suna zaman kashe wando ne a zauren Majalissa, DABO FM ta binciko dan Majalissar da ya kai …
Mawakan ‘Hip-Hop’ 2 sun gina titi mai tsawon kilomita 2.5 a jiharsu ta Anambra
Fitattun mawakan Najeriya, Kcee da dan uwanshi E-Money, suna gina titi da tsawonshi ya kai kilomita 2.5 a garinsu na Uli dake jihar Anambra. Kcee fitaccen mawakin da yayi wakar …
Mutane 50,000 sun nemi aikin koyarwar da ake neman mutane 1000 a jihar a Lagos
A kalla mutane 50,000 ne suka nemi aikin koyarwa da ake neman mutane 1000 kacal lokacin da gwamnatin jihar Legas ta sanar da shirin daukar Malamai. Suru Avoseh, ma’aikaci a …
Zaria: Kansilolin da suka sanya hannun tsige shugaban karamar hukumar sun janye
DABO FM ta bincika cewar har kawo yanzu, shugaban karamar hukumar Zaria, Engr Aliyu Idris Ibrahim, bai sauka daga kan kujerarshi ba duk da cewar Majalissar Kansiloli ta tsige shi. …
Katsina: Gidauniyar Kwankwasiyya za ta kafa asusun fitar da dalibai karatu kasashen Duniya
Tini shirye shirye yayi nisa na kafa asusun kai ‘ya’yan talakawa a jihar Katsina wanda Gidauniyar Kwankwasiyya ta dauki gabaran yi bayan ta samu nasarar kai fiye da daliban jihar …
‘Shugaban Talakawa’, Shamsuddin Kura, daga cikin sojojin baka a jihar Kano, ya bayyana shugaba Buhari a matsayin wanda yake wasa da hankulan talkawana Najeriya. Da yake bayyana haka a shirin …
Babban mai shari’a, Ibrahim Mai Kaita ya rasu a yau Lahadi bayan jinya a babban asibiti dake Abuja. Rahotanni sun bayyana yacce Alkali ya kwanta a asibiti biyo bayan hatsarin …
EFCC ta daskarar da asusun bankin Shehu Sani, an bukaci a gayyato Samaila Isa Funtua
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya, EFCC ta daskarar da asusun bankin tsohon sanatan Kaduna, Sanata Shehu Sani. Dabo FM ta ruwaito sanarwar ta fito ta bakin …
An sace fiye da mutane 60 a Kaduna, mutum 6000 na kan hanyar gudun hijira a jihar
Dubban mutane na tserewa daga kauyuka daban-daban na yankunan kananan hukumomin Chikun da Birnin Gwari inda suke neman mafaka a garin Buruku na jihar Kaduna a arewacin Najeriya. BBC ta …
Masana tarihi sun bayyana yaren Hausa a matsayin yaren da Misiriwan zamanin Fir’auna suka yi amfani dashi. Bayan wani rahoto da sashin Hausa na rediyon DW ya fitar akan batun, …
Tarihi: Lokacin da ake sanar da dauke Wutar Lantarki a Najeriya
A lokacin da ake cigaba da samun matsalolin rashin wutar Lantarki a Najeriya ta awa 24, DABO FM ta binciko lokacin da ake sanar da dauke wuta a Najeriya. A …
Yacce haduwar ‘Abba Gida-Gida’ da wakilan Ganduje ta kasance cikin aminci
Wakilan gwamnan Kano, Dr Abdullahi Ganduje da na dan takarar gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, sun hadu cikin farin da annashuwa yayin saukarsu a filin tashi da saukar jirage na …
An kama malamin Firame da yayi wa dalibinshi mai shekaru 8 ta’adin fyade a Bauchi
A jihar Bauchi a arewacin Najeriya, an zargi wani malamin makarantar Firamare, Haruna Aliyu, mai shekaru 45 yi wa wani dalibinshi mai shekaru 8 luwadi. An zargin malamin da ba’a …
Tsananin sanyi da hazo ya tilasta mutane zaman gida a jihar Jigawa
Yanayin sanyi da hazo, a ranar Asabar ya sanya mutane a garin Dutse na jihar jihar Jigawa zaman gida, kamar yacce kamfanin dillancin labaran Najeriya ya tabbatar. Wakilin kamfanin, wanda …
Yanzu Yanzu: Masu garkuwa da mutane sun sace matar dan majalisa a Jigawa
‘Yan ta’adda masu garkuwa da mutane sun sace matar dan majalisar dokoki mai wakiltar karamar hukumar Miga, dake jihar Jigawa, Wanarabul Haruna Dangyatum. Rahoton da Dabo FM ta hada ya …
Iyalan Buhari na da damar daukar jirgin shugaban kasa suyi harkokin gaban su -Garba Shehu
Mai magana da yawun shugaban kasa Muhammad Buhari, Malam Garba Shehu ya bayya cewa iyalan shugaban kasa n lasisin hawa jirgin fadar gwamnati domin halartar kowane taro. Garba Shehu yayi …
Zuwan Hanan Buhari daukar hoto Bauchi cikin jirgin saman Shugaban Kasa ya yamutsa hazo
Zuwan Hanan a jirgin shugaban kasa Muhammadu Buhari ne ya kawo cece-kuce a kafafen sada zumuntar zamani. Mutane da yawa sun kushe al’amarin domin anyi amfani da jirgin sama ne …
Tukunna: Atiku bai shiga hannun mu ba kan badakalar biliyan 75.3 -EFCC
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa, Efcc ta bayyana labarin dake yawo a kafafen sadarwa kan batun ta damke tsohon mataimakin shugaban kasa kuma dan takarar jamiyyar PDP a …
