Kasar Iran ta bayyana cewar jami’an tsaronta ne suka harbe jirgin kasar Ukraine da ya fadi a kasar tare da hallaka mutane 176. Sai dai kasar tace ba da gangan …
Iran tace bada gangan ta harbo jirgin da ya kashe mutane 176 ba
Kasar Iran ta bayyana cewar jami’an tsaronta ne suka harbe jirgin kasar Ukraine da ya fadi a kasar tare da hallaka mutane 176. Sai dai kasar tace ba da gangan …
Sarkin kasar Oman, Qaboos bin Said ya rasu bayan shekaru 50 kan mulki
Sarkin kasar Oman, Sultan Qaboos bin Said, mai shekaru 79 a duniya ya rasu kamar yacce kamfanin rarraba labaran kasar da gidajen talabijin a kasar suka tabbatar a ranar Asabar. …
Minsitar Lantarki ya bayyana dalilan rashin samun tsayayyar wuta
Ministan Lantarki , Injiniya Sale Mamman yace ana samar da isasshiyar wautar lantarki tare da cewar harkokin tura wutar lantarkin ya samu cigaba. Sai dai ministan ya bayyana cewa ana …
Fitaccen mawakin Hausa na zamani, Ali Isa Jita wanda aka fi sani da Ali Jita, ya jagoranci rarrabawa ‘Alamjirai’ riguna na sanyi a jihar Kano. Da yake bayyanawa a shafinshi …
Babban Kwamandan Hisbah na jihar Kano, Shaikh Harun Muhammad Sani Ibn Sina tare da Babban Daraktan Hukumar, Dakta Aliyu Musa Aliyu a safiyar yau Juma’a sun baje kolin yammata 32 …
Har yanzu shugaban karamar hukumar Zaria da Kansiloli suka tsige bai sauka ba
DABO FM ta bincika cewar har kawo yanzu, shugaban karamar hukumar Zaria, Engr Aliyu Idris Ibrahim, bai sauka daga kan kujerarshi ba duk da cewar Majalissar Kansiloli ta tsige shi. …
Tambuwal na Sokoto ya bayar da umarnin fara biyan sabon albashi
Gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Aminu Waziri Tambuwal ya bayar da umarnin fara biyan ma’aikatan jihar da sabon albashin N30,000 na mafi karanci. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar 10 …
Rahotanni sun bayyana yacce wasu da ake zargin mayakan ta’addancin Boko Haram sun yanke wasu bayin Allah guda 3 a kan babban titin Maiduguri zuwa Damaturu. Majiyoyi daga jami’an tsaro …
Duk namijin da yake kashewa budurwar sa kudi baya talauci -Babban Shehin Malami
Wani babban shehin malami kuma masanin zamantakewa a kasar Ghana, Counselor Lutterodt ya bayyana cewa duk namijin da yake son cimma buri a rayuwa to sai ya dinga yiwa budurwar …
Masu ruwa da tsaki sun dauki aniyar dai-daita rikicin shugabancin karamar hukumar Zaria
Wasu dattijai masu kishin karamar hukumar Zariya da ke Jihar Kaduna, karkashin jagorancin kungiyar ci gaban waje, wato Waje District Development Association, WDDA. sun fara kokarin sasanta rikicin da ya …
Yanzu yanzu: Mayakan Boko Haram sun sace Sojoji 4 da ‘yan sanda 2
Rahotanni daga Jaridar The Cable sun bayyana cewa mayakan kungiyar ‘yan ta’addar Boko Haram sun sace jami’an Sojin Najeriya guda 4 da ‘yan sanda guda biyu. Majiyoyin sun bayyanawa jaridar …
Bincike ya nuna Ƴan Majalisar Tarayya na Kano ɗumama kujera suke a Habuja
Bincike ya tabbatar da kafatanin yan majalisar tarayya na jihar Kano zaman dumama kujera suke a majalisar kasar dake babban birnin tarayya Abuja. Binciken na Dabo FM dai ya gano …
Jami’ar Bayero dake jihar Kano ta rage kudaden dakunan kwanan Dalibai ‘yan asalin Najeriya dake karatu da a makarantar. Jaridar KANO FOCUS ta rawaito cewar a baya jami’ar ta kara …
Lauya ya kai gwamnatin Najeriya Kotu bisa bukatar cire rubutun Ajami daga jikin Naira
Wani lauya mai rajin kare hakkin biladama, Chief Malcolm Omirhobo ya mika gwamnatin Najeriya gaban kuliya da bukatar cire rubutun da ya kira Larabci daga jikin tambarin Sojin Najeriya da …
Kwana 161 da daukewar tauye hakki da akayi wa matashi Abubakar Idris ‘Dadiyata’
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 161 da tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai …
Cikin wannan yanayi na zamantar da kowanne al’amari kama daga wanda ya dace da wadanda ba’a iya canzasu kamar na addini, fadin ‘RIP’ ya zama ruwan dare a bakin musulmai …
Darakta Hassan Giggs zai dauki nauyin yi wa wani matashi tiyatar ido
Darakta Hassan Giggs na masana’antar Kannywood ya dau alkawarin daukar nauyin aikin ido na wani matashi mai suna Sani Lawal dake fama da ciwon ido wanda ya tai ga makantarshi. …
Rikicin Kano zai iya shafar Masarautun Arewa – Attahir Bafarawa
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Alhaji Attahir Bafarawa ya ja hankalin cewar rikicin kirkirar sabbin masarautu a jihar Kano ka iya shafar shafar sauran masarautun jihohin arewacin Najeriya. A yayin wata …
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nada nada masu bashi shawara na musamman guda 27. A wata sanarwa da babban sakataren gwamnatin jihar, Hassan Mustapha Aminami ya bayyana sunayen …
