A wani yunkuri na nuna goyon bayan adawa da rundunar Amotekun, kungiyar Miyetti Allah kautal hore ta yi wani kakkausan gargadi ga gwamnonin Kudu maso yammacin Najeriya bisa kaddamar da …
Rahotanni daga iyalan Hajiya Zahra’u Aliyu, sun bayyana DABO FM dawowarta gida bayan da ‘yan bindiga suka yi garkuwa da ita. DABO FM ta tattara cewar da asubahin ranar Asabar, …
An samu raunuka da dama bayan farwa magoya bayan Kano Pillars a Katsina
Wasu fusatattu matasa da ake zargin magoya bayan kungiyar kwallon kafan Katsina United ne sun tsare yan wasa da ma’aikatan kungiyar na tsawon awanni bayan tashi daga yin canjaras a …
Gwamnatin Tarayya ta gargadi shuwagabanni akan furta zantuka ‘yadda suka ga dama’
Gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari, ta gargadi shuwagabanni da jami’iyyu da su kiyaye harsunansu wajen yin magana. Gwamnatin ta bayyana haka ne cikin wata sanarwa da kakakin fadar gwamnatin Mallam Garba …
Mun kafa Gidauniyar Hadiyatul Khair domin kawo karshen talauci – Mufidah Fari
Shugabar gudanarwar Gidauniyar Hadeeyatul Khair, ta bayyana cewa sun kafa kungiyar ne a wani mataki na taimakawa al’umma tare da kawo karshen talauci a yankin Arewacin Najeriya. DABO FM ta …
Taskar Magabata: Tarihin mutuwar Sardauna shekaru 54 da suka gabata
A yau Laraba, 15 ga watan Janairun, 2020, mai girma, Sir Ahmadu Bello, Sardauna ya cika shekaru 56 bayan da Manjo Nzeogwu ya kashe shi. DABO FM tayi waiwaye a …
Da dumi-dumi: Yan bindiga sun afka kan tawagar Sarkin Pataskum, sun kashe ‘yan tawagarshi 3
Yan Bindiga sun afkawa tawagar mai martaba Sarkin Pataskum, Alhaji Umaru Bubaram a kan hanyar titin Kaduna- Zariya. Tini dai mutane 3 daga cikin hadiman Sarkin suka rasa rayukansu. Rahotanni …
Ganduje na cikin jerin gwamnonin dake fuskantar barazanar tsigewa daga kotun ƙare kukan ka
Jerin gwamnonin dake fuskantar barazanar tumbuke wa daga babbar kotun kasa wadda ke karkashi babban mai sharia na kasa, CJN Tanko Muhammad. Rahoton da Dabo FM ta hada ya bayyana …
Osinbajo ya bambanta Sanusi da sauran sarakuna, ya kira su ‘Dagatai da Shuwagabannin Al’ada’
Mataimakin Shugaban kasa, farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana Sarkin Kano, Muhammadu Sanusi II a matsayin sarki mafi daraja inda ya kira sauran Sarakuna da Dagatai da Shugabannin al’ada. Rahoton Dabo …
Masu ruwa da tsaki a sha’anin ilimi a Zaria da Kubau da kuma Kauru sun koka
Masu ruwa da tsaki a sha’anin ilimi a kananan hukumomin Zaria da Kauru da kuma Kubau a jihar kaduna, sun koka game da lalacewar azuzuwa da rashin karishe aiki daga …
Kotun Koli ta karbe kujerar gwamna daga PDP ta ba wa APC mai mulki
Kotun kolin Najeriya, ta tsige gwamnan jihar Imo, Emeka Ihedioha daga matsayinshi na gwamnan jihar Imo, ta tabbatar da Sanata Hope Uzodimma na APC a matsayin wanda ya lashe zaben …
Hukumomin kasar Indiya sun bayar da hutu domin zagoyowar ranar da ake kiranta Uttarayan ko kuma Makar Sankrati, ranar ce da suke sadaukar da ita ga wani abun bautarsu mai …
Gobara ta tashi cikin dare tare da cinye kayan kudi na miliyoyin nairori a cikin shaguna 39 a kasuwar yan katako ta Kubgo dake babban birnin tarayyar Najeriya. Rahoton Dabo …
NBTE ta gamsu da yadda NubaPoly ke gudanar da harkokin karatu a makarantar
Shugaban sashin kula da kwalejojin Kimiyya da fasaha dama kere-kere ta hukumar kula da ingancin ilimi ta kasa shiyyar kaduna wato NBTE Alhaji Musa Muhammad Lagogo, ya bayyana Makarantar Kimiyya …
Sati 2 bayan daurin aure, Babban Limami ya gano garjejen ƙato ya aura
Wani babban limami a kasar Uganda, Sheikh Mohammed Mutumba ya gano bada mace aka daura musu aure ba bayan kimanin sati 2 da daura aure. Dabo FM ta rawaito namijin …
Jamhuriyar Nijar ta cire shugaban Sojinta bayan hare-hare sunyi tsamari
Shugaban Jamhuriyar Nijar, Muhammadu Issoufou, ya tsige shugaban rundunar sojin bayan tsanantar hare haren mayakan ta’addanci. A ‘yan kwanakin nan, kasar ta fuskancin muggan hare-haren guda biyu da sukayi sanadiyyar …
Ko kunsan dan Majalissar Tarayyar da yafi kowanne gabatar da kudurin al’ummarsa a zauren Majalissar?
Bayan wani bincike da ya bayyana cewar mafi ya yawan ‘yan majalissun wakilan suna zaman kashe wando ne a zauren Majalissa, DABO FM ta binciko dan Majalissar da ya kai …
CJN Tanko Muhammad ya dage zaman yanke hukuncin zaben Gwamnoni zuwa gobe Talata. Hakan na zuwa ne bayan dakatar da cigaba da zaman shari’ar har sau biyu. Alkalin ya dakatar …
Rahotannin da suke shigowa yanzu daga babbar kotun Najeriya, Daily Trust ta bayyana cewar alkalin alkalai ya dakatar da shari’ar gwamnan jihar Kano, Dr Ganduje da Abba Kabiru Yusuf na …
Alkalin alkalan Najeriya ya dakatar da shari’ar zaben gwamnoni na wucin gadi
Alkalin alkalan Najeriya ya dakatar da cigaba da sauraron daukaka karar zabubbukan gwamnoni da ake gudanarwa a yanzu haka. Dakatarwar tazo ne biyo bayan cunkuso da tururuwan mutane da suka …
