Salisu Matagwa, wani magidanci dan jihar Gombe n Najeriya, mai shekaru 45 a duniya, ya sauya sunan ‘danshi na cikinshi mai shekaru 9 daga sunan shugaba Buhari zuwa Rabiu Kwankwaso. …
Kwankwaso
-
Siyasa
Atiku, Kwankwaso, Tambuwal, Saraki, Lamido? PDP ta tsunduma neman dan takarar 2023
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin, ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Labarai
Indiya: Mun samu Dalibanmu cikin koshin Lafiya da kwanciyar hankali – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA makon da muke ciki ne tsohon gwamnan jihar Kano, Engr Rabi’u Musa Kwankwaso, ya kai ziyara kasar Indiya domin ganawa da daliban da gidauniyar Kwankwasiyya ta tura kasar. Ranar …
-
Aikin samar da tashar wutar lantarkin dai tin da fari gwamnatin da ta gabata ta Rabi’u Musa Kwankwaso ce ta fara aikin, gwamnatin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta kusa kammala …
-
BincikeLabaraiSabon Labari
‘Yan sanda sunyi alkawarin kama duk masu hannu a yiwa Pantami ihun ‘Bamayi’
Rundunar ‘Yan Sandan ta bayyana cewa ta gayyaci Shugaban Jam’iyyar PDP da wasu jiga-jigan jam’iyyar na jihar Kano bisa kai wani farmaki da ake zargin wasu gurbattun matasan kwankwasiyya da …
-
Labarai
Kwankwaso ya nuna takaici da bakin ciki akan kashe-kashe da sace-sacen Mutanen Arewa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Kwankwaso yayi Allah wadai tare da nuna takaici da bakin cikin kan yacce tabar-barewar sace-sacen mutane da yin garkuwa da su ya zama …
-
Labarai
Kwankwaso yayi Allah wadai da cigaba da tsare Dadiyata da matsalolin sace-sacen Mutane
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Kwankwaso, ya Allah wadai da kamun da cigaba da tsare dan gwagwarmayar nan, Abubakar Idris Dadiyata. Kwankwaso ya kuma nuna takaici da bakin …
-
Siyasa
Burin Shuwagabanni ne ‘ya ‘yan Talakawa suyi ta yi musu wahala su da jikokinsu – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dakta Rabiu Musa Kwankwaso, ya bayyana cewa buri ne a wajen shugabanni Najeriya musamman na Arewaci, su ga ‘ya ‘yan Talakawa suna samun cigaba a …
-
Labarai
Bayan aibata Gadar Lado da Kwankwaso ya taba yi, Gadar Kasa da Kwankwaso yayi ta rurrufta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGadar kasa da gwamnatin Kwankwaso ta gina a titin Gadon Kaya na jihar Kano ta fara tsagewa. Hakan yasa aka rufe hannu daya na titin gadar kasar domim riga kafin …
-
Bincike
Kwankwaso zai iya biyan kudin makarantar dalibai 370 daga cikin kudaden daya karba a majalissar dattijai – Bincike
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon Sanatan Kano ta tsakiya kuma tsohon gwamnan jihar Kano, Engr. Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bude gidauniyar da take da kudirin fitar da dalibai ‘yan jihar Kano kasashen waje …
-
Siyasa
Na saka kadarori na a kasuwa domin Ilimantar da Matasa a gida da kasashen waje – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineEngr Kwankwaso yace zuwa yanzu ya saka kadarorin daya mallaka a kasuwa domin ya nemi kudin da zai tura matasa karatu a makarantar gida Najeriya dama kasashen waje. [adinserter block=”3″] …
-
Siyasa
Matasan Kano sunce Birin Gwaggo ne ya hadiye miliyan 7 a gidan namun dajin Kano – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineEngr Rabi’u Musa Kwankwaso, tsohon gwamnan jihar Kano, ya shaida cewa matasan jihar Kano sunce Birin Gwaggo ne ya sace kudin da ake ikirarin cewa gwaggon Biri yayi sama da …
-
Siyasa
Sandar da Sabbin Sarakunan Kano suke rikewa “Kokara” ce – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
-
Siyasa
Malaman Firamare masu daraja sunfi Farfesoshin da sukayi aiki a zaben Kano – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
-
Siyasa
An zubar da mutunci INEC, Jami’an Tsaro da Farfesoshi a zaben Kano – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
-
Siyasa
Hakki ne mu taru wajen Ilimantar da ‘ya yanmu don zama masu daraja in sun girma – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabi’u Musa Kwankwaso yayi kira ga iyaye da su kulawa da ‘yayansu domin sauke nauyin da yake kansu. Kwankwaso ya bayyana haka ne a …
-
Siyasa
Nine Malamin Sanata Kwankwaso a Siyasa – Musa Iliyasu Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKwamishinan raya karkara na jihar Kano, Hon Musa Iliyasu Kwankwaso yace shine ya fara shigar da tsohon gwamnan jihar Kano, Rabi’u Kwankwaso siyasa lokacin da yana matsayin mataimakin Darakta a …
-
Labarai
Kwankwaso yayi wa daliban Najeriya a kasar Indiya sha-tara-ta-arziki, a ziyarar da ya kai musu yau Talata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYau Talata, 02/04/19, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kai ziyara jihar Rajasthan dake arewacin kasar Indiya. Kwankwaso ya kai wa daliban da suke karatu a jami’ar Mewar dake garin Chittogarh, …
-
Tsohon Gwamnan jihar Kano kuma Madugun tafiyar darikar Kwankwasiyya yayi kira ga magoya bayan tafiyar ta Kwankwasiyya dasu cire jar hula har sai bayan zabe. Kwankwaso ya bayyana haka ne …
