Bakwankwashen ɗan majalisar jiha, Lawan Sani Inuwa Guru mai wakiltar Guru Central dake jihar Yobe ƙarƙashin jam’iyyar PDP zai dauki nauyin yiwa direbobin motocin haya wanda suke ƙarƙashin karamar hukumar …
PDP
-
Dan takarar gwamna jihar Edo a jami’iyyar PDP, Godwin Obaseki ya lashe zaben gwamnan jihar a karo na biyu. Hukumar zabe ta INEC ce ta sanar da haka da ranar …
-
Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa, EFCC sun damke dan takarar jamiyyar PDP lokacin da yake tsaka da siyan kuri’a a bakin akwatun zabe na karamar hukumar Isiala …
-
LabaraiSiyasa
Ana min barazana don naki aminta da takarar Atiku shi kadai a 2023 – Shugaban amintattun PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kwamitin amintattun jami’iyyar PDP na kasa, Walid Jibrin, ya bayyana yacce ake yi masa barazana domin yaki ambatar Atiku Abubakar a matsayin wanda zaiyi takarar PDP a 2023. Jibrin, …
-
Siyasa
Atiku, Kwankwaso, Tambuwal, Saraki, Lamido? PDP ta tsunduma neman dan takarar 2023
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin, ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Shugaban kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, Sanata Walid Jibrin ya bayyana cewa jam’iyyar ta shiga neman nagartaccen dan takara wanda zai tsaya mata a zaben shugaban kasa a zaben 2023. …
-
Mai bawa Shugaba Muhammad Buhari shawara kan yada labarai, Femi Adesina ya lissafa wasu tarin kashe-kashen mutane ta yace sune suka dora dan takarar jamiyyar PDP, Atiku Abubakar a keken …
-
Kotun koli ta yi watsi da daukaka karar da jam’iyyar PDP da dan takararta, Atiku Abubakar suka yi wacce ke kalubalantar nasarar shugaban kasa Muhammadu Buhari a zaben ranar 23 …
-
Siyasa
APC tayi rashin nasara bayan kotu ta tabbatar da Darius Ishiaku na PDP a matsayin halastaccen gwamnan Taraba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotu dake sauraron kararrakin zabe tayi watsi da karar Abubakar Danladi, dan takarar gwamnan jihar Taraba, ya shigar gaban kotun dake da zamanta a birnin tarayyar Abuja. Abubakar Danladi ya …
-
Siyasa
PDP ta kalubalanci Buhari ya bayyanawa ‘yan Najeriya kadarorinshi na gaskiya idan ya cika baya rashawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban jami’iyyar hamayya ta PDP ta kalubalanci shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mukarrabinshi, Farfesa Yemi Osinbajo kan su bayyanawa ‘yan Najeriya kadarorin da suka mallaka idan sun cika masu …
-
Siyasa
‘Yan Majalissar jiha guda 6 a jihar Imo sun sauya sheka zuwa PDP
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Majalissar jiha guda 6 a jihar Imo sun sauya sheka zuwa jami’iyyar PDP a yau Litinin. Yan majalissar sun bayyana chanzin shekartasu a wata takarda da suka mikawa kakakin …
-
Siyasa
PDP, NRM sun lashe dukkanin kujerun mulki na jihar Zamfara a karon farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJami’iyyar PDP ta lashe dukkanin kujerun mulki a jihar Zamfara a karon farko tin kafa jamhuriyya a Najeriya. PDP ta lashe dukkanin kujerun majalissar jiha guda 23. Sanatoci 3 da …
-
Siyasa
Adamawa: Ganduje, El- Rufa’i na shirin kawo ‘Yan Sara-Suka domin tafka magudi – PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Jami’iyyar PDP reshen jihar Adamawa, ta zargi jami’iyyar APC wajen shirin da take na dauko hayar ‘yan daba daga garuruwan Kaduna da Kano, domin …
-
A yammacin yau na ranar alhamis, wata babbar katu dake zaune a jihar Kaduna, ta tabbatar da ingancin zaben cikin gida da jami’iyyar PDP ta gudanar na fidda dan takarar …
-
Bayan raɗe-raɗin da yayi yawo a kafafen sadarwa dama wasu manyan jaridun Najeriya na cire sunan dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Engr Abba Kabir Yusuf. Saidai …
-
Siyasa
Kotu ta cire sunan Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano na jami’iyyar PDP
Wata Kotu mai zaman kanta a jihar Kano ta ruguje Abba Kabir Yusuf a matsayin dan takarar gwamnan jihar Kano karkashin inuwar jami’iyyar PDP. Mai shari’a Justice Lowis Allagoa ya …
-
LabaraiSiyasa
Zaben2019: Ba a kama wani matashi ‘dan PDP da bugaggen sakamakon zabe ba, labarin bogi ne – Hukumar ‘Yan sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar ‘yan sandan jihar Akwa Ibom tace rahotan da ake ta yadawa a kafafen sada zumunta, ba wani abu bane illa bogi. Rundunar tace batada da wata masani game da …
-
Shugaban majalisar dattijan Najeriya, Dr Abubakar Bukoula Saraki ya tiki rawa tare da sauran manyan ‘yayan jami’iyyar PDP na kasa. Saraki da Atiku sun tiki rawar bayan da filin taro …
-
Wasu matasa sun tada hargitsi a taron da jami’iyyar PDP tare da dan takarar shugaban kasar ta Alhaji Atiku Abubakar suke gudanarwa a jihar Legas. Tin kafin zuwan Atiku filin …
-
Bayan gudanar da babban gangami na tarbar dan takarar shugabancin kasa inuwar jami’iyyar PDP jiya Lahadi a birnin Kano. Rahotanni sun nuna wasu bata gari da ake zargin ‘yayan jami’iyyar …
