Cikin wannan yanayi na zamantar da kowanne al’amari kama daga wanda ya dace da wadanda ba’a iya canzasu kamar na addini, fadin ‘RIP’ ya zama ruwan dare a bakin musulmai …
Taskar Malamai
-
LabaraiTaskar Malamai
Tin kafin Mata su waye, Annabi Muhammad SAW ya nema musu ‘yanci – Dr Craig
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani Farfesa dan Amurka, Dakta Craig Considine, mai bin addinin Kiristanci, ya ce Annabin Muhammad SAW, ya nema wa mata ‘yancin su kafin su waye zuwa yanzu da suke gayun iyayi. …
-
Taskar Malamai
Sanyi: Gwauraye masu kwanan Shago, yin matashi da Galan, wanka da Buta abin tausayi ne -Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Aminu Ibrahim Daurawa, malamin addinin Islama a arewacin Najeriya, ya bayyana Maza wadanda basu da aure a matsayin abin tausayi a irin wannan lokaci na sanyi. DABO FM ta …
-
Taskar Malamai
#JusticeForKano9: So muke ayi mana adalci akan Yaranmu da aka canza wa Addini – Dr Rijiyar Lemo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Umar Rijiyar Lemo, malamin addinin Musulunci a Najeriya, yayi kira da hukumomi da suyi adalci akan Yaran jihar Kano wadanda aka mayar dasu Kiristoci. Makonnin da suka gabata …
-
Taskar Malamai
‘Babu irin zagi, la’anta, cin mutunci da magoya bayan shugaba Buhari basu yi wa Dr Ahmad Gumi ba’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa Sunan Allah, Mai Rahama, Mai Jin Kai Assalamu Alaikum Ya ku ‘yan uwana masu kima da daraja! Kamar yadda kuka sani, sanannen dan siyasar nan, tsohon Gwamnan Kano, tsohon …
-
Taskar Malamai
Gwara dan Ak*yar da zai ga mutane ya kauce hanya ya basu wuri – Sheikh Abdullah Gadon Kaya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani sabon faifen bidiyo da Sheikh Abdullah Gadon Kaya ya fitar da matsayin raddi ko martani ga abinda ake zargin Yan Kwankwasiyya da yiwa Ministan Najeriya ihun, yayi kakkausar …
-
Babban Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa; Yi wa Mata kaciya, ba addini bane. Malamin ya kara da cewa “Cutarwa ne kuma bashi da madafa a addinin …
-
Taskar Malamai
A guji yada jita-jita: Sheikh Dahiru Bauchi bai zagi Buhari akan rufe iyakoki ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa safiyar yau Asabar, an wayi gari da wani labarin da wata tashar Youtube mai suna Gimbiya TV ta wallafa wani bidiyo inda ta sa masa sunan “Kabude Bodar tinda …
-
Taskar Malamai
Ana ta kama masu wakokin nanaye an bar masu barna da sunan addini suna zagin Allah – Sheikh Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Daurawa, yayi kira tare da yin suka akan Hukumar tace fina-finai da wakoki ta jihar Kano. Ya bayyana cewa ana kama …
-
Taskar Malamai
Harbe-harbe a gidan Sheikh Dahiru Bauchi ya jikkata mutane 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dahiru Bauchi, mataimakin shugaban Fatawa a Najeriya, ya bayyana yacce ta kasance biyo bayan rahotannin harbe-harbe da aka samu a gidanshi. Sashin Hausa na Legit.ng ya rawaito daga Jaridar …
-
Sheikh Dahiru Usman Bauchi, babban Malami a Najeriya, Mataimakin shugaba a kwamitin Fatawa na Najeriya, Shugaban darikar Tijjaniyya. An haifi Sheikh Dahiru Usman Bauchi a garin Nafada da a yanzu …
-
Taskar Malamai
Allah Ya’azurtani da samun ‘Ya’ya 70 da tarin Jikoki – Sheikh Dahiru Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban Malamin addinin Islama a Najeriya, mataimakin shugaba a Kwamitin Fatawa na Najeriya, Jagoran darikar Tijjaniyya, Sheikh Dahiru Usman Bauchi, ya bayyana cewa yana da ‘ya’ya guda 70 tare da …
-
Taskar Malamai
Ga Qur’ani da Hadisi ga Ilimin Na’ura mai Kwakwalwa, Dr Isa Ali Pantami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKadan daga cikin tarihin Dr Isa Ali Pantami; An haifi Dr Isa Ali Ibrahim Pantami a ranar 20 ga watan Oktobar 1972 a unguwar Pantami dake Gombe, jihar dake Arewa …
-
Taskar Malamai
Daliban jami’ar Al Qalam Katsina sun bani kunya wallahi – Mufti Menk
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitacce daga cikin Malaman addinin Islama a fadin duniya, Mufti Menk Isma’il a bayyana cewa daliban jami’ar Alqalam dake jihar Katsina sun bashi kunya. Mufti Menk yayi wannan jawabi ne …
-
Taskar Malamai
Jahilci ne baƙiƙƙirin wani jahili yace azumin ‘Sittu Shawwal’ ba Sunnah bane – Bn Uthman Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Bn Uthman Kano, babban limamin masallacin Sahaba da ke jihar Kano yace dukkanin wani wanda yace azumin ‘Sittu Shawwal’ bidi’a ne ya fada ne dan jahilci, shubha ko …
-
-
Taskar Malamai
‘Azumin Sittu Shawwal ba shi da asali, yin shi Bidi’a ne’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Ahmad Abubakar Gumi ya bayyana cewa yin azumin sittu Shawwal ba shi da asali, hasali ma yinsa bidi’a ce bisa wani babi da ya karanto daga cikin Muwadda …
-
Taskar Malamai
Yunwa, Talauci, Tashin hankali da bala’i kawai ake fama dashi a Najeriya – Sheikh Muhd Nasir
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban Limamin masallacin Waje, Wazirin Kano Murabus, Sheikh Muhammad Nasir Muhammad ya bayyana kokenshi kan yacce al’ummar Najeriya suka tsinci kawunansu na gurbataccen jagoranci. Majiyoyin DaboFM sun tattaro Sheikh Nasir …
-
Taskar Malamai
Duk wanda yace komai yana tafiya dai-dai a Najeriya, ‘Makaryaci ne Munafiki’ – Sheikh Gumi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Ahmad Abubakar Gumi ya ce ” MAKARYACI NE WANDA YACE KOMAI NA TAFIYA DAIDAI A NAJERIYA .” Dr. Gumi ya bayyana haka ne a wajen tafsirin Al-Kur’ani da …
-
Taskar Malamai
In Sarki ya kira dan siyasa mutumin kirki, masu hamayya zasu ce yana goya masa baya – Dr Pantami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Isa Ali Pantami, daraktan hukumar NITDA, yace yazamewa ‘yan siyasa dole su rika girmama sarakunan gargajiya saboda irin amfanin da suke yiwa al’umma. DaboFM ta tattara bayanai a …
