Gwamnatin jihar Kaduna tace nan bada jimawa ba, zata fara yiwa Dawakai 1000 allular rigakafin kamuwa da cutar Zazzabin Doki. Daraktan kula da lafiyar Dabbobi dake karkashin Ma’aikatar Noma, Samuel …
Dabo Online
-
Taskar Matasa
Gidauniyar wasu ‘yan mata a Kano ta kai tallafin kayan abinci da tufafi zuwa gidan marayu da gidan yari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGidauniyar Hadeeyatul Khair da wasu mata a jihar Kano suka kafa ta kai tallafin kayan abinci da tufafi zuwa gidan marayu da gidan yari a jihar Kano. A ranar 7 …
-
Labarai
Kotu ta kara baiwa gwamnatin tarayya umarnin sakin Sambo Dasuki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun daukaka kara dake zama a Abuja ta baiwa tsohon mai bada shawara kan harkokin tsaro na kasa, Sambo Daski beli akan kudi Naira miliyan 100. Haka zalika, kotun ta …
-
Labarai
‘Yan bindiga sun harbe kawun Sanatan daya daddaki wata mata dake shayarwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin Hausa na Legit.ng ya rawaito cewa; “Yan bindiga sun harbe kawun sanata Elisha Abbo, sanatan da aka gani a wani bidiyo ya na dukan wata mata a shagon siyar …
-
Labarai
Budurwa ta guntule wa kawarta dan yatsa bisa dalilin kiranta da ‘Banza’ a garin Kaduna
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn gurfanar da Zainab Muhammad a kotun dake Magajin Gari bisa tuhumar ta da guntule wa kawarta dan yatsa tare da zubar mata da hakora, hadi da kiranta da sunan …
-
Labarai
NNPC tayi kira da ayi watsi da jita-jita akan yiwuwar tashin farashin litar mai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKamfanin Mai na kasa, NNPC, yayi kira ga yan Najeriya musamman masu ababen hawa da gidajen mai da suyi watsi da jita-jita akan yiwuwar tashin farashin litar mai. Kamfanin ya …
-
Labarai
An fara gano dattawan dake zancen batsa da matar data caccakawa mijinta wuka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHoton tattaunawa tsakanin Ahmad Habibu (@Habib4U) da Fatima Musa (Hanan) wanda mijinta Sa’eed ya fitar a matsayin hujjojinshi na cewa matar tashi tana cin amanarshi. Binciken DABO FM ya bi …
-
Labarai
Ina son mutumin da matar shi ta caccakawa wuka idan zai aureni – Budurwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUmmi Abdullahi, wata matashiya yar jihar Kaduna ta bayyana soyyayar ta da son auren Sa’eed Muhammad, mijin da ake zargin matarshi da yunkurin kashe shi ta hanyar caccaka masa wuka. …
-
-
Siyasa
APC tayi rashin nasara bayan kotu ta tabbatar da Darius Ishiaku na PDP a matsayin halastaccen gwamnan Taraba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotu dake sauraron kararrakin zabe tayi watsi da karar Abubakar Danladi, dan takarar gwamnan jihar Taraba, ya shigar gaban kotun dake da zamanta a birnin tarayyar Abuja. Abubakar Danladi ya …
-
Labarai
Akwai yiwuwar samun sabuwar Boko Haram idan ba a saki Sheikh Zakzaky ba – Majalissar tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Dattijan tace zanga-zangar da kungiyar takeyi ta fara haifar da mara ido. Majalissar ta bayyana haka ne a zaman ta na ranar Laraba, inda ta bayyana cewa cigaban zanga-zangar …
-
Labarai
Hoto mai dishi-dishi na ‘@Habib4u’ mai tarayya da Hanan da ake zargin ta caccakawa mijinta wuka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHoton tattaunawa tsakanin Ahmad Habibu (@Habib4U) da Fatima Musa (Hanan) wanda mijinta Sa’eed ya fitar a matsayin hujjojinshi na cewa matar tashi tana cin amanarshi. Binciken DABO FM ya bi …
-
Nishadi
Na fahimci Saudiyya bata son baiwa mata yanci da auren jinsi – Dalilin Nicki na soke chasu a Jedda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitacciyar mawakiyar Hip-Hopa kasar Amurka, Nicki Minaj, ta soke bikin chasun da zata halarta a birnin Jedda dake kasar Saudiyya. Nicki Minaj ta soke zuwa chasu ne bisa dalilinta na …
-
Nishadi
Nicki Minaj ta soke chasun zata yi a kasar Saudiyya bisa tauye hakkin dan adam da tace kasar tanayi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitacciyar mawakiyar Hip-Hopa kasar Amurka, Nicki Minaj, ta soke bikin chasun da zata halarta a birnin Jedda dake kasar Saudiyya. Nicki Minaj ta soke zuwa chasu ne bisa dalilinta na …
-
Labarai
Kasar Kamaru ta shirya maido da ‘yan gudun hijirar Najeriya mutum 4000
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYan gudun Hijira 4000, yan asalin Najeriya ne zasu dawo gida Najeriya a cewar kwamitin tsare-tsare akan maido da yan gudun hijira zuwa Najeriya daga kasar Kamaru. Kwamitin ya bayyana …
-
Kiwon Lafiya
Mata masu tabin hankali a Najeriya sunfi ‘yan kasar Canada, Morocco da Andalus yawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBinciken masana lafiya a Najeriya ya nuna cewa daga cikin mutane miliyan 201 ‘yan Najeriya, mutane miliyan 60 ne suke da tabin hankali. “Ciwon Hauka a Najeriya yana karuwa sosai. …
-
Labarai
Habib4u: Dattijon daya bukaci Hanan ta tura masa hotonta mai motsa sha’awa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBinciken DABO FM ya bi dindigi wajen binciko sunaye da kuma hotunan wadanda ake zargi dayin tarayya da Fatima Musa duk da sunsan cewa matar aure ce. Daga cikin wadanda …
-
Labarai
‘Yan Shi’a sun harbe jami’an tsaron dake gadin majalissar tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar ‘yan uwa musulmi ta Najeriya, wacce aka fi sani da Shi’a sun harbe jami’an yan sanda dake gadi a majalissar taryyar Najeriya. Sashin Hausa na jaridar Premium Times ya …
-
Labarai
Da suwa Hanan take tarayya wajen ture-turen hotuna da maganganin batsa?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin bayan bayyanar lamarin da aka zargi Fatima Musa (Hanan) da caccakawa mijinta Sa’eedu Muhammad, wuka a ciki, al’umma da dama sun magantu akan batun. Daga bangaren masu fafutukar kare …
-
Labarai
Mijin da matarshi ta caccakawa wuka ya bayyana hujjojin ture-turen hotunan batsa da takeyi da samarinta
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSa’eed Muhammad mijin da matarshi ta caccakawa wuka yayin taron manema labarai inda ya bayyana hujjojin daya dogara dasu na cewa matar tashi tana cin amanarshi. Sa’eed ya nuna hotunan …
