Binciken masana lafiya a Najeriya ya nuna cewa daga cikin mutane miliyan 201 ‘yan Najeriya, mutane miliyan 60 ne suke da tabin hankali. “Ciwon Hauka a Najeriya yana karuwa sosai. …
Dabo Online
-
Labarai
Wata mahaifiya ta jefa jaririnta cikin tsohuwar rijiya a jihar Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan sandan jihar Bauchi sun kame wata mata bayan ta jefa jaririn da ta haife a cikinta cikin wata tsohuwar rijiya. Bincike ya nuna cewa ta haifi jaririn ne ba …
-
Nishadi
An bukaci al’umma su saka fitaccen jarumi Sani Idris ‘Moda’ a addu’o’in bisa matsananciyar rashin lafiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’umma daban daban musamman ma’abota kallon fina finan Hausa, sun bukaci musulmai da su saka fitaccen jarumi ‘Moda’ a cikin addu’o’in na yau da kullin. DABO FM ta binciko cewa …
-
Rundunar yan sanda mai kula da shiyyar Abuja ta maka Sanata Elisha Abbo mai wakiltar yankin arewacin jihar Adamawa, zuwa kotu bayan da aka zarge shi da cin zarafin wata …
-
Labarai
Budurwa ta rasa ran ta bayan amfani da ‘Maganin kashe kwari’ don cire kwarkwata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSashin Hausa na Legit ya rawaito cewa; Wata matashiya, Ayomikun Juliana, da ke bautar kasa (NYSC) a garin Osogbo, babban birnin jihar Osun, ta mutu bayan an yi zargin ta …
-
Labarai
Abuja: Wata Mata ta rafke mijinta da falankin katako har lahira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zargi wata uwargida mai suna, Bilkisu Isah, da kashe mijinta biyo bayan wani dan sabani tsakaninta da mijinta, Isah Egba, a babban birnin tarayyar Abuja. Lamarin ya faru ne …
-
Labarai
Bauchi ta shirya tsaf don fara ‘Ginin Rugar Fulani’ – Bala Muhammad
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Muhammad, yace gwamnatin jihar Bauchi ta shirya tsaf domin fara shirin tabbatar da ginin rugar Fulani a jihar ta Bauchi. Gwamnan ya bayyana haka ne …
-
Labarai
Tsohuwar Minista, Amina Muhammad tayi kira da adena kyamatar ‘Yan Madugo da Luwadi a duniya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMataimakiyar babban sakataren majalissar dinkin duniya, Haj Amina Muhammad, ta nuna goyon bayanta ga auren jinsi. Jaridar Daily Nigerian ta rawaito cewa, Majalissar dinkin duniya ta UN da sauran kungiyoyin …
-
Taskar Malamai
Daliban jami’ar Al Qalam Katsina sun bani kunya wallahi – Mufti Menk
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitacce daga cikin Malaman addinin Islama a fadin duniya, Mufti Menk Isma’il a bayyana cewa daliban jami’ar Alqalam dake jihar Katsina sun bashi kunya. Mufti Menk yayi wannan jawabi ne …
-
Labarai
Kowanne ‘dan Najeriya yana da cikakken ‘yanci a duk jihar da yake zama – Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sunusi II, ya bayyana cewa kowanne dan Najeriya yana da ‘yanci kamar kowa a duk garin da yake zama. Mai martaba Sarki ya bayyana …
-
Labarai
Ban karbi Sarautar Bichi don rage darajar Sarki Sunusi ba – Aminu Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Bichi, Alhaji Aminu Ado Bayero yace bai karbi sarautar Bichi da zummar cin mutunci ko ragewar sarautar Sarki Sunusi daraja ba. Sarkin ya bayyana haka ne a …
-
Labarai
Kyari ya yi biris da umarnin Buhari na cire wasu Jakadun Najeriya a kasashen waje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani rahoto da Jaridar Sahara ta fitar yace daga ciki jakadun da Najeriya ta tura kasashen waje, akwai wadanda wa’adin aikinsu ya kare amma sun cigaba da aiki tare da …
-
Labarai
‘Yan Bindiga da dama a Zamfara sun zubar da makamansu tare da neman yafiya – Matawalle
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Zamfara, Bello Muhammad Matawalle ya bayyana cewa adadi mai yawa daga cikin ‘yan bindigar jihar Zamfara sun watsar da makamansu. Gwamnan ya bayyana haka ne a ranar Lahadi …
-
Labarai
Shugaba Buhari ya nuna alhininshi ga mutuwar Umar Sa’idu Tudun Wada
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya bayyana alhinin rashin fitaccen dan jarida, Alhaji Umaru Sa’idu Tudun Wada. Shugaban ya aike da sakon ne ta hannun mai magana da yawunshi, Mallam Garba …
-
Labarai
Kotu ta daure babban jami’in INEC shekaru 6 bisa hannu a cikin karbar cin hancin miliyan 45
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotu ta daure wani mataimakin darakta a Hukumar zabe ta INEC, Auwal Jibrin, har tsawon shekaru 6, bisa karbar cin hanci daga tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison Madueke. Hukuncin …
-
-
A cigaba da buga gasar cin kofin nahiyar Afrika, kasar Najeriya tana barje guminta da kasar Madagascar a wasan karshe na ‘yan rukunin B. Yanzu haka Madagascar ta zurawa Super …
-
Labarai
‘Yan Kwadago sun fara gajiya da wasan buyar da gwamnati take musu akan albashin N30,000 – IPAC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar IPAC tayi kira ga gwamnati tarayya da tayi hanzari wajen tabbatar da fara biyan ma’aikata albashinsu na N30,000 domin inganta rayuwar ma’aikatan. Shugaban hukumar na jihar Legas, Shakirudeen Olofin …
-
A cigaba da buga gasar cin kofin nahiyar Afrika, kasar Najeriya tana barje guminta da kasar Madagascar a wasan karshe na ‘yan rukunin B. Yanzu haka Madagascar ta zurawa Super …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa rikicin kabilun Tiv da Jukun na jihohin Benue da Taraba dake arewacin Najeriya yana damunshi matuka. Sanarwarta fito a wata takarda mai dauke da …
