Ministan harkokin sufurin jiragen saman Najeriya, Hadi Siriki ya bayyana cewa gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta kammala dukkanin shirye shiryen ta na gina sabon dakin saukar fasinsoji a filin tashi …
Dabo Online
-
Siyasa
Akwai matsala a Najeriyar da ‘yan siyasar neman duniya ke jagoranta – Dauda Dangalan
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDattijo Alhaji Muhammadu Dauda Dangalan, dan gwagwarmaya a jami’iyyar NEPU, PRP da PDP, ya bayyana cewa akwai abin damuwa da takaici a sha’anin mulkin Najeriya duba da yadda masu madafun …
-
Nishadi
Duk mai hankali bazai hada ni da su Sheikh Dahiru Bauchi, Kabiru Gombe da Dangote ba – Adamu Zango
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShahararren jarumi da mawaki a masana’antar Kannywood, Adamu Zango ya kara bayyanawa duniya cewa shine jarumin da yafi kowanne suna a duniya. Wannan ne karo na biyu da jarumin ya …
-
Labarai
Anyi yunkurin harba makamai masu linzami a birnin Makkah da Jeddah.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar sojin saman Saudiyya ta ce ta samu nasarar dakile wasu hare-haren makamai masu linzami biyu da ‘yan tawayen Houthi suka yi yunkurin kai wa biranen Makkah da Jeddah ranar …
-
Labarai
INEC ta kwace ‘Certificate’ 20 na APC daga cikin jimillar 25 da aka kwace bisa umarnin Kotu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar hukumar zabe ta INEC ta kwace jimillar takardar shaidar lashe zabe ”Certificate of Return” guda 25, a zaben da aka kammala na 2019 bisa umarnin Kotunan zabe. Shugaban sashin …
-
Shahararren jarumi da mawaki a masana’antar Kannywood, Adamu Zango ya kara bayyanawa duniya cewa shine jarumin da yafi kowanne suna a duniya. Wannan ne karo na biyu da jarumin ya …
-
Labarai
Gwamnoni sun roki Buhari ya cire dokar bai wa kananan hukumomi kudadensu kai tsaye
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnonin Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu ga sabuwar dokar bawa kananan hukumomi kudadensu kai tsaye. Sabuwar dokar dai zata baiwa kananan hukumomi damar cin gashin kansu, inda zasu rika …
-
Labarai
An nada Sarakunan Kano da kyakkyawar niyya ne, ba abinda zai rushe su – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya bada tabbacin cewa karin masarautu 4 da jihar tayi yana nan daram kuma babu abinda zai tarwatsa shi, kuma yayi sune a bisa …
-
Mallam Aminu Kano daga bakin Marigayi Dr Yusuf Maitama Sule, dan masanin Kano.
-
Siyasa
Facebook ya rufe shafin kamfanin Israila da ya rika watsa farfaganda da yarfen siyasa a kan Atiku
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShashin Hausa na jaridar Premium Times ta rawaito; “Kamfanin Facebook ya rufe shafin sadarwar wani kmfanin kasar Israila bayan an gano cewa ya rika watsa bayanan farfaganda da yarfen siyasa …
-
Labarai
A matsayi na, na ‘dan Dagaci, tayaya mutane zasu ce zan rushe ko ruguza Masarauta? – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya bada tabbacin cewa karin masarautu 4 da jihar tayi yana nan daram kuma babu abinda zai tarwatsa shi, kuma yayi sune a bisa …
-
LabaraiSiyasa
Sule Lamido ya caccaki Obasanjo akan sukar Musulunci da ‘Yan Fulani
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon Gwamnan jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya mayarwa da Olusegun Obasanjo martanin maganar da yayi akan yin amfani da Boko Haram da sauran manyan lafuka wajen yunkurin yaduwar Fulani …
-
Matsalarmu a Yau
Matan Aure sun fara kokawa kan yacce Mazajensu ke aikensu siyo abu a lokacin da suke tare.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da kawo muku abubuwan da ke wakana a shafukan sada zumunta musamman a Instagram, yau ma mun sake yin nutso a shafin nan na Northern Blog, shafi dake …
-
Labarai
‘Yan Najeriya: Kar ku tsammaci samun tsayayyar wutar lantarki – TCN
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban hukumar rarraba hasken wutar lantarki a Najeriya, ‘TCN’, Usman Muhammad yayi kira ga yan Najeriya da su cire tsammanin samun dauwamammiyar wutar lantarki. Shugaban ya bayyana haka ne a …
-
Siyasa
Idan har na soki Jonathan, ya zama dole in soki shugaba Buhari – Mal. Idris Bauchi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMallam Idris Abdulaziz, Bauchi, wanda jami’an DSS suka tsare ya bayyana cewa jami’an tsaron sun kame shi ne bayan sun zargeshi da sukar shugaba Muhammadu Buhari. Malamin da aka saki …
-
Siyasa
Ganduje ya shirya gabatar da shaidu 203 akan shari’arshi da ‘Abba Gida-Gida’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, DR Abdullahi Umar GAnduje ya shirya shaidu 203 domin gabatar wa a gaban Kotu bisa shari’arshi dake tsakaninshi da jami’iyyr PDP da Abba Kabir Yusuf. Gwamnan dai …
-
Shashin Hausa na BBC ya bude shfin neman aiki ga masu sha’awar yin aiki tare dasu. Sanarwa ta fito ne daga sashin kamfanin na BBC, wanda ya fito daga hannun …
-
Taskar Malamai
In Sarki ya kira dan siyasa mutumin kirki, masu hamayya zasu ce yana goya masa baya – Dr Pantami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Isa Ali Pantami, daraktan hukumar NITDA, yace yazamewa ‘yan siyasa dole su rika girmama sarakunan gargajiya saboda irin amfanin da suke yiwa al’umma. DaboFM ta tattara bayanai a …
-
Labarai
Kaduna,Abuja: Kudin aikin Hajji na bana, Naira miliyan 1.5 – Hukumar Alhazai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar alhazai reshen jihar Kaduna da babban birnin tarayyar ABuja, sun bayyana naira miliyan daya da rabi a matsayin kudin aikin hajjin bana. Hukumar, reshen jihar Kaduna ya bayyana sanarwar …
-
Taskar Malamai
Yazamana dole ‘yan siyasa sun girmama Sarakunan Gargajiya – Dr Pantami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Isa Ali Pantami, daraktan hukumar NITDA, yace yazamewa ‘yan siyasa dole su rika girmama sarakunan gargajiya saboda irin amfanin da suke yiwa al’umma. DaboFM ta tattara bayanai a …
