Wasu da ba san ko su wane ba, sun barke sakareriyar jam’iyyar APC ta jihar Ogun, su ka sace takardun muhimman bayanai tare da sace kayayyakin da ke cikin sakateriyar. …
Dabo Online
-
Shashin Hausa na BBC ya bude shafin neman aiki ga masu sha’awar yin aiki tare dasu. Sanarwa ta fito ne daga sashin kamfanin na BBC, wanda ya fito daga hannun …
-
Tin bayan fitowar wasu faifayen bidiyoyi a waje da yayi kama da kasuwar Waya ta Farm Center dake jihar Kano, bidiyon na wani mutun mai sana’ar siyar da takalma cikin …
-
Yau Juma’a Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta samu nasarar kwace katan din Tramadol 303. Da yake yiwa manema labarai jawabi, Kwamishan yan sandan jihar Kano, CP Muhammad Wakili yace …
-
Labarai
Gwamnonin Arewa suna tattaunawa kan shawo tsakanin Ganduje da Sarki Sunusi -Shatima
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Borno kuma tsohon shugaban kungiyar gwamnonin arewa, Kashim Shattima ya bayyana cewa suna tattauna kan sasanta abinda ke tsakanin gwamnan Kano, Dr Ganduje da Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi …
-
Labarai
Mai maganin gargajiya ya damfari wani dan Koriya ta Kudu miliyan 30 akan zai nemo masa lasisin NNPC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani mai maganin gargajiya, Jamiu Isiaka, dan shekara 31, ya karbi laifin cutar wani dan kasar Koriya ta Kudu, Keun Sig Kim, kudi Naira Miliyan 30, domin nema masa lasisi …
-
Labarai
Ku taimaka, ku daina cin Shinkafa ‘yar kasar waje, tana dauke da Guba – Shugaban Custom
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Hukumar hana fasa kwauri ta CUSTOM, Hameed Ali, ya bayyana cewa shinkafar da ake shigo da ita daga kasahen ketare ba tada kyau, hasalima akwai guba a cikin ta. …
-
Labarai
Manoman Shinkafa 1,108 a Daura, zasu amfana da bashin Noma a Daura daga shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineManoma 1,108 yan asalin garin Daura ne zasu amfana da shirin bashin manoma da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari ta kirkiro. Shirin Noman Damuna kashi na daya na shekarar 2019. Shugaba …
-
Labarai
Dokar baiwa kananan hukumomi ‘yancinsu zata fara aiki 1 ga watan Yulin 2019
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan dauki ba dadi da akayi ta fama wajen kokarin cire ikon kananan hukumomi daga wajen gwamnoni da shugaba Muhammadu Buhari yake kokarin yi. Kungiyar Gwamnonin sun aminta da …
-
Fadakarwa
Dabi’un Musulmi bisa koyarwar Manzon Allah S.A.W, Daga Mal. Aslam Bin Uthman
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAs Salam ‘Alaikum wa Rahmatullah wa Barakaatuh. Godiya ta tabbata ga Allah, muna masa godiya muna neman taimakonsa muna nema gafararsa, muna neman tsarinsa daga sharrukan kawunanmu da munanan ayyukanmu. …
-
Labarai
EFCC ta kama wasu manyan ma’aikata 5 a Kano akan laifin cuta, yaudara da makirci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar yaki da cin hanci da rashawa ‘EFCC’ ta tuhumi wasu manyan ma’aikata 5 a jihar Kano cutar da sukayiwa wasu mutane akan sama musu aiki KAROTA. EFFC ta tura …
-
Labarai
EFCC ta kame zababben dan Majalissar jihar Kwara akan cuwa-cuwar miliyan 26
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC, ta kama zababben dan majalissar jihar Kwara, Abdulgafar Ayinla, akan cuwa-cuwar Naira miliyan 26 na siyar da wani gida. Dan majalissar …
-
Wata babbar Kotu a jihar Kano ta baiwa rundunar ‘Yan sandan jihar Kano umarnin kame fitacciyar jarumar wasan Hausa , Hadiza Gabon. Kotun ta bada umarnin ne biyo bayan kin …
-
Siyasa
Gwamnan Zamfara ya rike albashin ma’aikata 1,400 na tsawon watanni 30
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikata 1,400 da gwamnatin jihar Zamfara da dauka aiki tin shekarar 2014, sun bukaci gwamnatin ta biya su hakkin su na albashin watanni 30 da suke bin gwamnatin. Ma’aikatan da …
-
Siyasa
Majalissar Bauchi ta kaddamar da dokar hana tilasta dawo da kudaden da masu mulki suka sace
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA lokacin da yake kasa da makonni biyu ga karewar wa’adin mulkin gwamnan jihar Bauchi, Muhammad Abubakar, ranar Laraba, majalissar jihar Bauchi ta kaddamar da dokar hana bincike ko tilasta …
-
Labarai
Majalissar Dattijai ta tabbatar da sake nada Emefiele a matsayin gwamnan CBN bisa kudirin shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar dattawan Najeriya, ta aminta da bukatar shugaba Buhari na sake nada gwamnan bankin Najeriya, ‘CBN’ domin cigaba da jan ragamar bankin a shekaru 5 masu zuwa. Jaridar Punch ta …
-
Nishadi
Ko dan darajar sunan Ali Nuhu dana sakawa ‘da na, bai kamata ya kaini Kotu ba – Zango
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen jarumin Kannywood, Adamu Zango ya bayyana rashin jin dadinshi bisa yacce jarumi Ali Nuhu ya kaishi gaban kotu. Adam Zango yace lallai Ali Nuhu ya bashi kunya matuka, domin …
-
Siyasa
Maimakon a shiga ‘Next Level’, matakin baya ake komawa – Hon Gudaji Kazaure
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan Majalissa mai wakiltar karamar hukumar Gwiwa, Roni, Kazaure, ‘Yan Kwashi, a karkashin inuwar jami’iyyar APC, Hon Gudaji Kazaure yace maimakon a shiga Next Level, baya ake komawa. Hon Kazaure …
-
Shugaba Muhammadu Buhari zai bar Najeriya zuwa kasar Saudiyya a gobe Alhamis kamar yadda sanarwa ta gabata daga fadar gwamnatin. Gwamnatin tace shugaban zai amsa gayyatane wacce Sarkin Saudiyya Salman …
-
Labarai
Ganduje ya siyo motoci kalar ‘Kwankwasiyya’ guda 100 na zirga-zirga a jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi ya kawo motocin sufuri guda 100 domin zirga-zirga a jihar Kano. Kamar yadda Gwamnan ya bayyana a watanni bayan, na kawo motocin domin saukaka zirga-zirga …
