Shugaba Muhammad Buhari ya sauka a garin Abeokuta na jihar Ogun. Buhari ya kai ziyara garin ne domin ayyukan da gwamna mai barin gado, Sanata Ibikunle Amosun, yayi. Shugaban ya …
Dabo Online
-
Siyasa
Akwai yiwuwar INEC ta soke zaben Zamfara bayan ganawar gaggawa da jami’iyyar APC tayi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar hukumar zabe ta kasa, INEC ta yanke zata fitar da matsayar ta akan hukuncin da kotin koli ta fitar. Hukumar tace; “Zamu zauna ranar Asabar 25/05/2019, domin tattaunawa akan …
-
Taskar Malamai
Yunwa, Talauci, Tashin hankali da bala’i kawai ake fama dashi a Najeriya – Sheikh Muhd Nasir
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban Limamin masallacin Waje, Wazirin Kano Murabus, Sheikh Muhammad Nasir Muhammad ya bayyana kokenshi kan yacce al’ummar Najeriya suka tsinci kawunansu na gurbataccen jagoranci. Majiyoyin DaboFM sun tattaro Sheikh Nasir …
-
Siyasa
Hannunka Mai Sanda: Aisha Buhari ta kara caccakar shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai dakin shugaba Muhammadu Buhari, Haj Aisha Muhammadu Buhari, yayi wata kakkausar suka ga Mai gidan nata, sukar da majiyoyinmu suka bayyana da hannunka mai sanda. Majiyoyin DaboFM sun rawaito …
-
Nishadi
Babu wanda Mata suke So iri na, me zanyi da Aure? – Adamu Zango
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAdam A. Zango, Jarumi a masana’antar fina-fina ta Kannywood ya bayyana cewa ‘yan mata sunfi sonshi akan kowa dake masana’antar fim, don haka me zai yi da aure. Adam Zango …
-
Siyasa
Zamfara: Kotun ‘Allah Ya Isa’ ta kwace zabe daga APC da bawa PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun kolin Najeriya, ‘Supreme Court’, ta ruguje zaben cikin gida na jami’iyyar APC, ta kuma ayyana jami’iyyar PDP a matsayin jami’iyyar data lashe zaben gwamnan jihar tare da dukkanin …
-
Siyasa
Kotun Koli ta tabbatar da jami’iyyar PDP a matsayin wacce ta lashe zaben gwamna a jihar Zamfara.
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabbar kotun kolin Najeriya, ‘Supreme Court’, ta ruguje zaben cikin gida na jami’iyyar APC, ta kuma ayyana jami’iyyar PDP a matsayin jami’iyyar data lashe zaben gwamnan jihar tare da dukkanin …
-
Taskar Malamai
Duk wanda yace komai yana tafiya dai-dai a Najeriya, ‘Makaryaci ne Munafiki’ – Sheikh Gumi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Ahmad Abubakar Gumi ya ce ” MAKARYACI NE WANDA YACE KOMAI NA TAFIYA DAIDAI A NAJERIYA .” Dr. Gumi ya bayyana haka ne a wajen tafsirin Al-Kur’ani da …
-
Labarai
Bayan korafin “Anci Moriyar Ganga” da masu bukata ta musamman sukayi, Buhari ya hada musu Shan Ruwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Muhammadu Buhari ya hadawa masu bukata ta musamman buda baki a fadar gwamnatin dake babban birnin tarayyar Abuja a yau Alhamis. DaboFM ta tattaro cewa shan na zuwa ne …
-
Shugaba Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatin tarayya ta kyautatawa gwamnoni jihar Kano. Buhari ya bayyana haka ne a wata ziyara daya kai yau Alhamis a jihar Imo ta bude …
-
Abba Kabir Yusuf “Gida Gida”, dan takarar gwamnan jihar Kano a karkashin inuwar jami’iyyar PDP ya bayyana cewa zai rusha masarautu 4 da aka kirkira a jihar Kano “Idan ya …
-
Shahararren jarumi da mawaki a masana’antar Kannywood, Adamu Zango ya bayyana cewa, “Mutane su sani, mai auri-saki, ba mazinaci bane. Adam Zango ya bayyana haka ne a wata ganawar shi …
-
Siyasa
An nemi kotu ta dakatar da Hon Femi Gbajabiamila bisa laifin yin zambar dala 25,000 a Amurka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani dan Najeria, Philip Undie, ya shigar da kokenshi zuwa ga wata babbar kotun tarayya dake Abuja, inda ya nemi kotun ta dakatar da Hon Femi Gbajabiamila dake zama dan …
-
Labarai
Ana ta Rai…: Majalissa dokoki ta aminta da karin sabbin masarautu a jihar Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalisar dokokin jihar Zamfara ta zartar da kudirin neman kirkirar sabuwar masarauta a jihar. A ranar Laraba ne majalisar ta amince da kudirin da aka gabatar a gaban ta na …
-
Kiwon Lafiya
Kashi 18 daga cikin 30 na masu tabin hankali a Najeriya, Mata ne – Likitan Kwakwalwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBisa binciken da Dr Auwal Sani Salihu na asibitin koyarwa na Malam Aminu Kano dake jihar Kano ya gudanar, Dr Auwal yace kaso 6 daga cikin 10 na matan Najeriya …
-
Labarai
Akwai yiwuwar Najeriya ta sake komawa cikin matsin tattalin arziki ‘Recession’ – CBN
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan babban bankin kasa, Godwin Emefiele ya bayyana cewa Najeriya za ta iya kara komawa kangin matsin tattalin arziki idan ba’a dauki matakin gaggawa wajen samar da ayyukan yi a …
-
Siyasa
Kano: Wadanda babu zargin cin hanci da rashawa akansu ne zasu zama kwamishinoni – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje yayi jawabin bankwana da shuwagabannin ma’aikatan jihar Kano tare da kwamishinonin jihar a kwanaki da ya rage kasa da mako guda wa’adin mulkin …
-
Labarai
Bamu da wani babban buri illa sake gina ‘Yankin Arewa maso Gabas – Osinbajo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo ya ce sake gina yankin arewa maso gabashin Najeriya shine babban kudirin gwamnatin su. “Damuwar sake gina yankin arewa maso gabasi, shine babban kalubalen …
-
Siyasa
Sanatoci sun aminta da kudirin Shehu Sani akan mayar da Kadpoly zuwa Babbar Jami’ar Fasaha
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar dattawan Najeriya ta 8, ta aminta da kudirin mayar da Kaduna State Polythecnic zuwa babbar Jami’ar Fasaha bayan karatu na uku akan kudirinn. Hakan na zuwa ne bayan da …
-
Kiwon Lafiya
Najeriya tana da masu tabin hankali miliyan 60 – Ma’aikatar Lafiya
by Dabo Onlineby Dabo Online“Ciwon Hauka a Najeriya yana karuwa sosai. Mutane suna kara samun tabin hankali bisa wahalhalun da ake fama dashi a kasar nan. Basu da kudi, mutane da dama suna fadawa …
