Kungiyar ASUU, reshen jihar jami’ar jihar Taraba ta sake komawa yajin aikin sai baba ta gani a yau Laraba, 03/04/2019. Kungiyar dai ta cigaba da yajin aikin ne bisa rashin …
Dabo Online
-
Labarai
Kisan Kolade Johnson abin baƙin ciki ne ƙwarai da gaske – Shugaba Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAna ta cigaba da alhinin kisan Mr Kolade Johnson, dan jihar Legas da hukumar ‘yan sandan RSARS ta kashe a makon da muke ciki. Shima shugaban kasa Muhammadu Buhari ya …
-
Labarai
Nuna alhinin kisan wani dan Legas da shugaba Buhari yayi ya janyo cece-kuce
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Najeriya sun nuna rashin jin dadinsu bisa nuna alhini da shugaba Muhammadu Buhari ya nuna kan kisan wani mutumin Legas da akayi, hakan ya biyowa ne bayan kashe-kashen da …
-
Siyasa
Zaben Kano: Gwamna Ganduje ya karbi takardar shaidar lashe zaben Gwamnan Kano daga INEC
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYau Laraba, 03/04/19, hukumar INEC ta rabawa zabbaben Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, tare da mataimakinshi, Dr Nasiru Yusuf Gawuna da zababbun ‘yan majalissun jiha shaidar lashe zaben da …
-
Ra'ayoyi
Shawarata ga Shugaba Buhari kan yadda za a magance tsaron Borno da Zamfara, Daga Datti Assalafiy
by Dabo Onlineby Dabo OnlineZUWA GA MAIGIRMA SHUGABAN ‘KASA MUHAMMADU BUHARI Maigirma shugaban ‘kasa Muhammadu Buhari ni Datti Assalafiy na kasance daya daga cikin dunbin masoyanka, kullun burina a rayuwa shine na samu zaman …
-
Matsalarmu a Yau
Matsalar Tsaro: Akwai buƙatar a tuna maka Baba, Daga Rabi’u Biyora
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWallahi Tallahi al’ummar Nigeria sun kaunaceka ne sakamakon sanin da sukayi maka na jarumin soja, wanda ko kadan baka wasa idan akayi abun dazai cutar da rayuwarsu. Sanin gwagwarmayar da …
-
Ra'ayoyi
Taskar Matasa: Sai an cire son zuciya za a iya magance matsalar Almajiranta – Zainab Naseer
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRA’AYINA AKAN MAGANCE MATSALAR ALMAJIRANCI Almajiranci ya zama al’adar arewacin Nigeria. saboda haka ni a ra’ayina batun a ce za a magance matsalar a lokaci daya bai taso ba. Saidai …
-
Labarai
Kwankwaso yayi wa daliban Najeriya a kasar Indiya sha-tara-ta-arziki, a ziyarar da ya kai musu yau Talata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineYau Talata, 02/04/19, Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso ya kai ziyara jihar Rajasthan dake arewacin kasar Indiya. Kwankwaso ya kai wa daliban da suke karatu a jami’ar Mewar dake garin Chittogarh, …
-
Labarai
An kashe wata ‘Yar Najeriya bisa laifin safarar kwaya zuwa kasar Saudi Arabia
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumomi a kasar Saudi Arabiya sun kashe wata mata ‘yar Najeriya bisa aikata laifin safarar kwaya zuwa kasar Saudi Arabiya. Kamfanin dillancin labarai na AFP, ra rawaito cewa, an kashe …
-
Siyasa
“Babu abinda Buhari zai iya yi akan zaben Kano” – Gwamnatin Tarayya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai magana da yawun shugaba Muhammadu Buhari, Malam Garba Shehu, yayi karin haske bisa matsayin shugaban Kasa akan zaben Kano. Latsa alamar lasifika domin sauraro Daga Shafin BBC Hausa
-
Siyasa: Rigar 'Yanci
Rigar ‘Yanci: Sabon Salo , Gwamnan Jama’a da Gwamnan Shafaffu da Mai, Daga Dangalan Muhammad Aliyu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineZaku iya turo da naku sakon ta adreshin email dinmu a “submit@dabofm.com Jihar Kanon Dabo, jiha mai abin mamaki, mai Dala da Goron Dutse, mai Gwamna biyu cikin zamani guda. …
-
Siyasa: Rigar 'Yanci
Rigar ‘Yanci: Kwankwasiyya Farfagandiyya Limited, kashi na biyu Daga A.M.D
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAssalam Alaikum. Ga masu bibiyar rubutu na akan mabiya darikar Kwankwasiyya da halayensu na ‘yada farfaganda, idan baku manta ba, nace ina zuwa da alakar ‘Yan Kwankwasiyya da Propaganda kashi …
-
jdhfudghnfjnkjhfjghrgu rem,hgf7rfhgfgkf hf7urhgjbfdhf mgxyufcvggvzbhgvybvg
-
Labarai
Adamawa: Ni zan fara biyan albashin N30,000, dalibai zasuyi NECO da WAEC Kyauta – Fintiri
by Dabo Onlineby Dabo OnlineZababben Gwamnan jihar Adamawa, Umar Fintiri ya ce yana daga cikin sabbin Gwamnoni da zasu fara biyan sabon albashin N30,000. Fintiri ya bayyana haka ne a wata ganawa da yayi …
-
Siyasa: Rigar 'Yanci
Kano: Alakar ‘Yan Kwankwasiyya da Propaganda, Daga A.M.D
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTafiyar Kwankwasiyya tafiya mai karfin matasa wacce Dr Rabi’u Musa Kwankwaso yake jagoranta. Sani kowa ne cewa, a wannan kadamin da muke ciki, hanyoyin samun labarai nada sauki saboda shigowar …
-
Labarai
Hajj2019: Kada jama’a su yadda da kudin aikin Hajjin 2019 da ake turawa a Social Media – Hukumar Alhazai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar jin dadin alhazai tayi kira ga al’ummar Najeriya da kada su yadda da karairayin da ake yada wa akan kudin hajjin bana na shekarar 2019. Jaridar Daily Trust ta …
-
Labarai
Dokin Gaskiya: Bani da Masaniya akan Lauyoyi 100 da akace zan jagoranta domin kare Abba K Yusuf a Kotu – Barr Bulama Bukarti
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitattecen dan gwagwarmaya kuma Lauya mai rajin kare hakkin dan Adam, Barr Audu Bulama Bukarti, yace bashida masaniya akan rubutun da ake yadawa na cewa zai jagoranci lauyoyi dari zuwa …
-
Matsalarmu a Yau
Ɗan gidan Tsohon Kakakin Majalissar Kano, Yusuf Ata ya makantar da wata Budurwa – Mutanen Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’umma karamar hukumar Fagge sun zargi dan gidan tsohon kakakin majalissar jihar Kano, Hon Yusuf Abdullahi Ata da aikata wa wata baiwar Allah danyen aikin da yayi sanadiyar rasa idonta …
-
Siyasa
Adamawa: Ganduje, El- Rufa’i na shirin kawo ‘Yan Sara-Suka domin tafka magudi – PDP
by Dabo Onlineby Dabo OnlineJaridar Daily Trust ta rawaito cewa, Jami’iyyar PDP reshen jihar Adamawa, ta zargi jami’iyyar APC wajen shirin da take na dauko hayar ‘yan daba daga garuruwan Kaduna da Kano, domin …
-
Taskar Malamai
Taskar Malamai: ‘Yan bingida sun saki Mal. Ahmad Sulaiman bayan shafe sati 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa safiyar yau, aka tashi da tsananin farin ciki da karawa godiya ga Allah bisa sakin Sheikh Ahmad Sulaiman da masu mutane da sukayi garkuwa dashi sukayi. Iyalan malamin tare …
