Dan gwagwarmaya kuma dan kasuwa, Ibrahim Garba da aka fi sani da IG Wala yayi rubutu da suke nuna cire tsammaninshi ga mulkin shugaba Muhammadu Buhari. IG ya kasancewa dan …
Dabo Online
-
Najeriya
Shugaba Buhari zai bar Najeriya zuwa kasar Chadi a safiyar yau
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammad Buhari zai bar Najeriya zuwa kasar Chadi a safiyar yau Asabar, kamar yadda mai magana da yawunshi Mallam Garba Shehu ya fada. Shugaba Buhari zai halarci taron kasashen …
-
Gidan Rediyon Dala FM dake birnin Kano ya rawaito cewa Gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Ganduje ya janye biyawa dalibai kudin jarrabawar NECO. “Gwamanatin jihar Kano ta bayyana cewa daliban …
-
Asusun bayar da lamuni na duniya, IMF, ya baiwa Najeriya shawarar janye tallafin man fetur. Sakatariyar IMF, Ms Christine Lagarde ce ta baiwa kasar shawara a matsayin hukumar, tace cire …
-
LabaraiNajeriya
Jama’ar gari ne kadai suke mutuwa a harin Jiragen Sojoji a Zamfara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Sarakuna da shuwagabannin gargajiya na jihar Zamfara sun bayyana cewa hare-haren da jiragen Sojoji suke kaiwa a jihar yana kashe mutanen gari ne kawai. Majalissar tace harin baya taba …
-
Labarai
Shugaban kasar Sudan, Omar Al-Bashir yayi murabus bayan Zanga-Zanga mafi girma a Afrika
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban KASa Sudan, Omar Al-Bashir, yayi murabus daga mukamin shugabancin kasar. Hakan na zuwa ne dai dai lokacin da ‘yan kasar suka shafe tsawon dare biyar suna gudanar da zanga-zanga …
-
Labarai
Kano: CP Wakili ya kama ‘Yan fashi da masu dillancin Kwayoyi 142 a kwana 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘Yan sandan jihar Kano karkashin jagorancin Kwamishinan Muhammad Wakili ta kama wadanda take zargi da aikata manyan laifukan da suka hada fashi da makami, dillancin kwayoyi da sauran manyan …
-
Labarai
Gobara a KANNYWOOD: Hadiza Gabon ta mammari Amina Amal, bisa zarginta da neman yi mata lalata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShahararriyar kuma fitattaciyar jaruma a Kanywood, Hadiza Ali Gabon, ta mammari Jaruma Amina Amal. Hakan na zuwa bayan da Amina Amal ta wallafa a shafinta na Instagram cewa, Hadiza Gabon …
-
Labarai
Kajuru: ‘Yan Bindiga sun kashe mutum 21 tare da yin awon gaba da Shanu 50 a Kaduna – ‘Yan Sanda
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘Yan Sanda reshen jihar Kaduna tace wasu ‘yan bindiga sun kashe mutum 21 tare da awon gaba da Shanu 50 a kauyen Ungwan Aku dake karamar hukumar Kajuru, jihar …
-
Labarai
Kano: Ganduje zai biya wa dalibai 38,632 kudin NECO, ya gargadi makarantu akan karbar cin hanci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje tace zata biyawa daliban jihar Kano kudin jarrabawar NECO. Hakan na zuwa ne bayan da akayi faduwa jarrabawar “Qualifying”, wacce gwamnatin …
-
Ziyarar shugaba Muhammadu Buhari zuwa kasar Hadaddiyar Daular Larabawa, bisa gayyatar sarkin kasar. Kalli hotuna.
-
Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta bawa masu Aski 20 ‘yan yankin Niger-Delta tallafin Naira Miliyan 88
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Tarayya ta rabawa masu sana’ar aski guda 20 ‘yan asalin yankin Niger Delta Naira miliyan 88 a matsayin tallafi karkashin hukumar dake yiwa ‘yan yankin afuwa. Ko wanne daga …
-
Labarai
Wasu Ɓata-Gari sun guntule hannun Matashi bayan sun Kwace masa Babur a Sokoto
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHabibu Abubakar, dalibi a jami’ar Usman Danfodio dake jihar Sokoto, ya hadu da iftila’i bayan da ‘yan daba suka guntule masa hannu tare da kwace masa babur dinshi na hawa. …
-
Jaridar Leadership Hausa ta rawaito: A dalilin kara kaimi da gwamnatin Najeriya ta yi wajen ganin an kawo karshen ayyukan mahara da ‘yan ta’adda a garuruwan jihar Zamfara, sufeto janar …
-
LabaraiNajeriya
Rikicin Zamfara: Rashin adalci ne ace ban damu da kashe kashen Zamfara ba – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban Kasa Muhammadu Buhari ya nuna damuwa akan kashe kashen da ke faruwa a jihar Zamfara. Wannan shine karon farko da shugaba Buhari yayi furuci game da takaddamar dake faruwa …
-
Taskar Malamai
Yacce ta wakana a Maulidin Sheikh Ibrahim Inyass daga birnin Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTin jiya Juma’a 29 ga watan Rajab shekarar 1440 bayan hijiran Manzon tsira (SAW), aka fara gudanar da Mauludin Sheikh Ibrahim Inyass a tsakiyar birnin Kano. Taron da ake gudanar …
-
Ra'ayoyi
Rigar ‘Yanci: Dama nasan za a rina, tallafin Ganduje wajen ruguza Ilimin ‘yan Sakandire, Daga Nazeef Touranki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTun lokacin da aka ce daliban zangon 2019 , baza su rubuta QUALIFYING EXAMINATIONS BA, sai sun shiga SS 3, na fahimci cewa akwai matsala. Basu rubuta jarabawar ba sai …
-
Labarai
Yanzu Yanzu: Gwamnati ta fara hukunta masu hannu a kisan Mr Johnson Kolade
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘yan sandan jihar Legas ta fara hukunta jami’anta da ke da hannu wajen harbe Mr Johnson Kolade. Tini dai rundunar ta dakatar da Insfecta Ogunyemi Olalekan, jami’in SARS daya …
-
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa ta yi nazari dangane da harajin barasa da Kamfanukan dake sarrafa ke yi, kuma za ta duba yiwuwar rage harajin. Wannan matakin rage harajin akan …
-
Labarai
Tsaro: Tawagar El-Rufa’i ta tarwatsa dandazon masu garkuwa da mutane a kan titi Kaduna-Abuja
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasir El-Rufa’i ya jagoranci tawagar jami’an tsaro wajen fatattakar masu garkuwa da mutane a kan tituna. A cikin makonnan dai aka samu rahotanni dake nuni da …
