Yanzu haka asibitin koyarwa na Jami’ar Ahmadu Bello da ke Shika Zariya ta dukufa wurin bunkasa kiwon lafiyar al’umma, da zama daya tamkar da dubu wurin gudanar da harkokin ta …
Mu’azu A. Albarkawa
-
Gwamnatin jihar Kaduna a karkashin hukumar tsara birane ‘KASUPDA’ ta rushe gidaje sama da guda 50 a karamar hukukar Zariya. Gidajen sama da 50 da aka gama da wadanda ba …
-
LabaraiManyan LabaraiTaskar Matasa
Abun takaici ne yadda masu karamin karfi ke samun cikas duk lokacin da suka fuskanci kalubalen rayuwa-NUJ
Kungiyar yan jaridu ta Kasa shiyyar Zariya a Jihar Kaduna, ta sake nanata kudirin ta na aiki kafada da kafada da sauran kungiyoyi domin sammar da cikakken ‘yancin ga kowanne …
-
Babban LabariNajeriya
Dole kowa ya bada tashi gudunmuwar domin dakile yaduwar fyade a kasar nan – Habiba Muhammad
An bayyana matsalar karuwar samun masu aikata fyade a matsayin babbar damuwa da ke kawo tarnaki ga cigaban al’umma musamman tunda yanzu ba mata kadai ba har da maza ake …
-
Gwamnatin Jihar Kaduna ta mayar da almajirai sama da dubu 35 zuwa Jihohi 17 da ma wanda suka zo daga kasashe makofta. Kwamishiniyar kula da harkokin Mata da walwalar Jama’a, …
-
Babban LabariManyan Labarai
Zargin rashin kula da lafiya: Kaftin Zakari ya nesanta kansa daga labarin da aka buga a kan sa
Tun bayan zantawar da wani Jami’in rundanar sojin Najeriya mai suna Kaftin Zakari Sani, ya yi inda ya roki gwamantin tarayya da rundunar sojin Najeriya domin kawo masa dauki bisa …
-
Yanzu haka Jami’an rundunar soji ta makarantar horas da kwaratan soji da ke Zariya sun dukufa wurin binciko gaskiyar lamarin da ya faru tsakanin wasu masu rike da mukaman Kaftin …
-
Gamayyar hadin kan kungiyoyin addinin Islama ta Jihar Kaduna da suka kumshi bangaren Izala da Darika da suka kira kansu da United Muslim Foundation, wanda Shugaban Kungiyar Fityanul Islam ta …
-
A kokarin ta na kyautatawa manoma masara domin wadata kasa da abinci, Kungiyar manoma Masara ta kasa, wato Maize Association of Nigeria (MAAN) da hadin gwiwan babban bankin Najeriya wato …
-
Babban LabariKiwon Lafiya
Ku bi umarnin gwamnati tare da girmama shawarwarin masana kiwon lafiya – Sarkin Zazzau
Sarkin Zazzau, mai martaba Alhaji Shehu Idris, ya yi kira ga al’umma da su bi umarnin gwamnti tare da bin duk shawarwarin masana kiwon lafiya domin dakile yaduwar cutar Kwabid19. …
-
Kaduna: Rikicin ci ya kaure tsakanin jami’an ‘Yan sanda da Sojoji a titin unguwar Agoro Tudun Wata ta garin Zariya dake jihar Kaduna. Rikicin da DABO FM ta shaidawa idanuwanta …
-
Al’ummomi sama da 1000 ne da suka fito daga kananan hukumomin Zariya da Sabon Gari a Jihar Kaduna, suka amfana da kayan hatsi da kuma naman sallah kyauta daga shugaban …
-
Babban Jami’i mai kula da wayar da kan al’umma ta karamar hukumar Zariya a Jihar Kaduna, Alhaji Aminu Alhassan Sa’id, ya bayyana yadda bangaren su da ke da alhakin wayar …
-
Babban LabariLabarai
Kada ku bari halin da ake ciki ya durkusar da bangaren Ilimin Kasar nan – Habiba Muhammad
Shugaban wata Cibiya mai kula da Ilimin ‘ya’ya mata a Najeriya, wato Center For Girls Education a turance Hajiya Habiba Muhammad, ta bayyana muhinmancin ranar da aka ware domin tunawa …
-
A sakon sa na barka da sallah da taya al’ummar musulmi murnar kammala Azumin watan Ramadana lafiya, wani shugaban al’umma a karamar hukumar Zariya da ke Jihar Kaduna Alhaji Ibrahim …
-
A sakon sa na barka da sallah da taya al’ummar musulmi murnar kammala Azumin watan Ramadana lafiya, wani uban kasa a masarautar Zazzau, Marafan Yamman Zazzau Alhaji Mustapha Adamu Ubaidullahi, …
-
A dai-dai lokacin da ake cigaba da bukuwan sallah karama, wani dan siyasa kuma basarake a masarautar Zazzau Alhaji Sama’ila Musa Sarkin Gandun Zazzau, ya yabawa matakan da gwamnatin Jihar …
-
A kokarin ta na taimakawa kokarin gwamnati domin yaki da cutar sarkewar numfashi ta Covid-19 da ta addabi sassan duniya, Cibiyan bincikan sinadarai ta kasa wato National Research Institute for …
-
Shugaban kungiyar mata musulmi ta Federation of Muslim Women Association (FOMWAN) a turance rashen Zariya a Jihar Kaduna Hajiya Amina Abdulkadir Salanke, ta kwatanta biyayya da al’umma suka yi domin …
-
AzumiLabarai
Ya kamata al’umma su yi amfani da goman karshe wurin komawa ga Allah da naiman gafarar sa-Mustapha Sitti
Daraktan agaji na kungiyar Jama’atu Izalatul Bidi’a Wa’ikamatussunnah ta kasa Injiniya Mustapha Imamu Sitti, ya bukaci al’ummar musulmi su yi amfani da wannan lokaci na goman karshe a watan Ramadana …
