A kokarin ta na inganta rayuwar al’umma da tallafa masu da kayan abinci a wannan wata mai Alfarma, Kungiyar ‘Yan uwa musulmi ta kasa shiyyar A. da ta kumshi jihohi …
Mu’azu A. Albarkawa
-
Labarai
Bayan bada tallafin karatu a kwanakin baya, Hon Ibrahim Garba Umar ya sake bada tallafin Azumi
‘Yan siyasa da kungiyoyi da kuma shuwagabannin al’umma daga gundumomi 13 da ke karamar hukumar zariya ne suka amfana da tallafin kayan hatsi da suka hada da Shinkafa da taliya …
-
Sakamakon taron gaggawa na kwamitin tsaro na karamar hukumar Zariya, Jihar Kaduna ya kira, kwamitin ya dauki matakan gaggawa domin dakile yaduwar cutar sarkewar numfashi ta Covid-19 bayan da aka …
-
A daren Laraba 29 ga watan Afirilu, Allah ya yi wa mahaifiyar Sakataren Kungiyar ‘Yan jaridu na kasa shiyyar Zariya Abubakar Sadiq Muhammed, wato Hajiya Mariya Muhammad rasuwa bayan gajeruwar …
-
Wani malamin addinin musulunci a Zariya, Sheikh Abdulhakamu Muntaka Comasi, ya shawarci gwamantin jihar Kaduna ta sake duba dokar kulle da hana sallar Juma’a da ta sanya a fadin jihar, …
-
Sabon shugaban Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya Farfesa Kabir Bala ya naimi hadin kan daukacin ma’aikata da daliban Jami’ar domin samun nasara a shugabancin sa. Kabir Bala, wanda ya …
-
A kokarin sa na tallafawa al’ummar sa da kayan abinci domin rage masu radadin da ake ciki da kuma na azumin watan Ramadana, Dan majalisar wakilai na kasa mai wakiltar …
-
Bayan gwajin da aka yi ga daya daga cikin wanda aka killace bisa harsashen yana dauke da cutar sarkewar numfashi a karamar hukumar Sabon gari, da ke Jihar Kaduna, Yanzu …
-
Labarai
Ya kamata gwamnati ta kara kaimi wurin wadata ‘yan kasa da kayayyakin more rayuwa-Abba Adamu
A dai-dai lokacin da ake kukan tsadar rayuwa saboda sanya dokar takaita zirga-zirgan a wasu jahohin kasar nan da gwamnatin tarayya ta yi, an bukaci ‘yan kasuwa musamman masu sayar …
-
An yi kira ga al’ummar yankin karamar hukumar Zariya da ke Jihar Kaduna, su cigaba da bin dokokin kasa sau da kafa, tare da sanar da Jami’an Tsaro duk wasu …
-
Uban garin Zazzau kuma hakimin gudumar Soba Alhaji Muhammad Bashir Shehu Idris, ya bukaci al’ummar gundumar sa su kasance masu bin umarni da shawar-warin gwamnati da na masana kiwon lafiya …
-
Babban LabariLabarai
Covid-19: Ya kamata gwamnati ta kara wadata talakawa da kayayyakin more rayuwa-Abba Adamu Aliyu
A dai-dai lokacin da ake kukan tsadar rayuwa saboda sanya dokar takaita zirga-zirgan a wasu jahohin kasar nan da gwamnatin tarayya ta yi, an bukaci ‘yan kasuwa musamman masu sayar …
-
Labarai
Rabon kayan tallafin abincin ya kankama a Zariya, yayin da a Sabon Gari ake shirin farawa – Sani
A yayin da rabon kayan abinci da gwamnatin Jihar Kaduna ta samar ya shiga rana ta biyu a karamar hukumar Zariya, yanzu haka al’ummomin wasu anguwanni sun bayyana godiyar su …
-
A dai-dai lokacin da ake kukan tsadar rayuwa saboda sanya dokar takaita zirga-zirgar jama’a da ababen hawa a sassan kasar nan, an bukaci ‘yan kasuwa musamman masu sayar da hatsi …
-
Tun bayan dokar hana walwala na tsawon awa 24 da gwamnatin Jihar Kaduna ta kakaba tun a ranar Alhamis 24 ga watan Maris din nan. Yanzu haka al’ummomi da dama …
-
LabaraiTattaunawa
Covid-19: Matakan da gwamnatin Kaduna ta dauka shi ne mafita – Dakta Hussaina Adamu
A dai-dai lokacin da gwamnatoci a kowanne mataki suka dukafa wurin yaki da cuta mai sarke numfashi wato COVIC19, an yaba da matakin da gwamnatin jihar Kaduna ta dauka na …
-
Mu’azu Abubakar Albarkawa Zaria, Kaduna. Bayan rahotannin da Dabo FM ta ruwaito a kwanakin baya game da rikicin shugabancin da ya barke a majalisar kansilolin karamar hukumar Zariya a ihar …
-
A karon farko an a shekarar 2020 ruwan sama mai karfin gaske ya sauka a garin Zariya da ke Jihar Kaduna. Ruwan da aka fara da misalin karfe 5:45 na …
-
A kokarin ta na inganta lafiyar al’umma a matakin yankunan karkar, Gidauniyar kula da lafiya ta Taufeeq da ke Zariya a Jihar Kaduna, ta gabatar da taron wayar da kan …
-
Labarai
Kwalejin koyar da kiwon lafiya ta Makarfi ta shirya taron wayar da kan Jama’a kan Zazzabin Lassa da COVIC19
A kokarin da ta ke domin taya gwamnatin Jihar Kaduna yaki da cutar Zazzabin Lassa da kuma cutar sarkewar numfashi mai suna COVIC19 da ya shigo wani sashin kasar nan, …
