Tin cikin daren jiya misalin karfe 12 na dare wuta ke faman ci a gidan mai na Aliko Oil dake tarauni kan titin Maiduguri. Dabo FM ta zanta da shaidar …
Muhammad Isma’il Makama
-
Hukumar wutar lantarki ta ‘DisCos’ na shirin bada wutar lantarki ta tsahon watanni biyu kyauta biyo bayan annobar cutar Coronavirus. Majiya Dabo Fm daga TheCable take bayyana hakan ne cikin …
-
An saki wani babban farfesan sarrafa lissafin kudi daya amsa laifin neman yin lalata da wata dalibarsa ta jami’ar Obafemi Awolowo University (OAU) dake garin Ile-Ife, Richard . Rahoton DABO …
-
Wani rahoton dake zuwa mana ya tabbatar likitoci sun kwantar da shugaban ma’aikatan Najeriya, Abba Kyari a wani kebebben wuri kan gado domin ya huta bayan samun sa da cutar …
-
Yar gidan shugaban kasa, Muhammadu Buhari ta dawo cikin iyalin ta bayan share kwanaki 14 domin zargin tana dauke da cutar Coronavirus bayan dawowar ta daga kasar Birtaniya, wanda likitoci …
-
Labarai
Rushe Gida: Wasu magoya bayan wanda ake zargi da batanci ga Annabi sun yi yunkurin kai ramuwa
Rahotanni sun bayyana yadda wasu matasa a unguwar Dabai dake karamar hukumar Dala ta jihar Kano suka rushe gidan wanda ake zargi da yin batanci ga shugaba Sallalahu Alaihi Wasallam. …
-
Likitoci sun tabbatar da cewa Muhammadu Sanusi, sarkin Kano mai Murabus tare da iyalinsa basu kamu da cutar Coronavirus ba bayan mu’amala da yayi da gwamnan Kaduna, Nasiru El-Rufa’i. Majiyar …
-
Labarai
Coronavirus: Ganin Ministan Lafiya da shugaban NCDC sun zauna nesa da Buhari ya jawo cece-kuce
Cikin dai wannan ziyarar an hango Ministan lafiya, Dr Osagie Ehaniretare da shugaban NCDC wato hukumar dake dakile cututtuka musamman Coronavirus, sun toshe hancin su tare da kin yarda su …
-
LabaraiTaskar Malamai
Manzon tsira SAW yayi umarnin rufe fuska, wanke hannu tin kafin annobar Coronavirus – Sheikh Hamza
Sheikh Hamza Uba Kabawa, babban limamin masallacin kasuwar Singa ta jihar Kano yace Manzon Allah SAW ya bayyana matakan kariya daga annoba tin kafin zuwan Coronavirus. A hudubar da malamin …
-
Tsohon mataimakin shugaban kuma dan takarar shugaban in kasa a karkashin jam’iyyar PDP cikin shekarar 2019, Atiku Abubakar ya tabbatar da cewa dansa ya kamu da cutar Coronavirus. Majiyar Dabo …
-
A wata ziyar jaje da gwamnoni 7 suka je yo jihar Legas bayan fashewar bututun man iska na Gas, gwamnan Kano, DR. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana zasu hada tallafin …
-
Mu tattauna: Ku bayyana ra’ayoyin ku gama da shin akwai cutar Coronavirus ko kuwa siyasa ce.
-
LabaraiWasanni
Yanzunnan: Shahararren dan wasan Juventus, Dybala da matarsa sun kamu da cutar Coronavirus
Dan wasan Juventus, Paulo Dybala dan asalin Argentina kuma gogaggen dan wasan da ake ji dashi a duniya ya tabbatar da ya karbi saka makon gwajin da aka yi masa …
-
Labarai
Rahoton Dabo FM na siyar da litar fetir a N143, yasa gidajen mai sun gyara litar su zuwa N125
Bayan wasu rahotannin da suka fita na wasu gidajen saida man fetir a kan sama da naira 143, DABO FM ta ziyarci gidajen man fetir dake jihar Kano domin ganin …
-
Makarantar sakandare ta GGSS unguwa uku tayi kira da gwamnati Abdullahi Umar Ganduje data duba Allah ta kawo wa makarantar tallafi domin ceto rayuwar dalibai da dama domin daga yanzu …
-
Gidan man NNPC na siyar da man fetir naira 143 da kwabo 80, duk da dokar da gwamnatin tarayya tayi na rage man daga N143 zuwa N125. ‘Gidan NNPC da …
-
A wani bincike da DABO FM tayi, ya tabbatar da har zuwa yanzu gidajen Saida man fetir sunki bin umarnin gwamnati na rage farashin litar kai zuwa N125 kamar yadda …
-
Gwamnatin Najeriya ta bada sanarwar rufe wasu filayen saukar jirage a hak guda 3 saboda kokarin dakile wannan cuta ta Coronavirus. Majiyar DABO FM ta bayyana filayen jiragen sun hada …
-
Gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje na daga cikin wadanda zaa karrama a wani gagarumin biki da zaai a watan gobe April a fadar shugaban kasa Muhammad Buhari. Majiyar Dabo FM …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dauki nauyin karatun wasu ‘yan makarantar sakandare guda 3 tin daga digiri fari har zuwa digirin digirgir ‘Doctorate Degree’. Majiyar Dabo FM ta bayyana wannan …
