Kasar Saudiyya ta dakatar da taruwa wajen sallar Juma’a domin gudun kamuwa da cutar ‘Coronavirus’. Majiyar DABO FM ta rawaito majilisar sarakuna Kasar ce ta fitar da sanarwar domin dakile …
Muhammad Isma’il Makama
-
Rahoton dake fitowa daga masarautar Kano ya bayyana labarin da jaridar mu ta Dabo FM ta fitar a ranar 17 Ga Maris, akan rikicin da ya taso daga masarautar Kano …
-
Gwamnatin Kano ta karyata labarin dake bayyana akwai wani rikici tsakanin ta da masarautar Kano akan nadin sabbin sarakuna. Majiyar DABO FM ta tuntubi mataimakin gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje …
-
Sheikh Muhammad Nasir, waziri mai Murabus ya kaiwa sabon sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ya kai ziyarar mubaya’a, wanda bayanai ke nuna cewa “ya fara neman a dawo dashi …
-
LabaraiSiyasa
Zuwan Sanusi Legas: Suna zamansu lafiya, daga saukar sa ya jawo tashin bom – Kwamishinan Ganduje
Kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muaz Magaji ya bayyana komawar Sarki Muhammadu Sanusi II Murabus ce ta kawo tashin bom a jihar Ikko. Majiyar DABO FM ta bayyana kwamishinan aiyukan …
-
Labarai
Fusataccen mutumin da yaje chakumar Buhari, gaisawa yake so yiyi dashi – Fadar Shugaban Kasa
Fadar shugaban kasa ta bakin mai taimakawa shugaban Buhari, Femi Adesina ya bayyana cewa mutumin da yayi kokarin chakumar shugaban kasa Buhari a bikini shekarar da aka Saba yi a …
-
LabaraiWasanni
Juventus: Kwana 3 da cudanya da sauran yan wasa, an samu daya daga ciki dauke da Coronavirus
Barazana ta cika kungiyar kwallon kafa ta Juventus bayan samun dan wasan bayan kungiyar dauke da cutar Coronavirus, wato Rugani wanda kuma Kwana uku da suka wuce dan wasan yayi …
-
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari yace zai sanya dokar ta baci a jihar Kano saboda wutar rikicin dake tsakanin gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sanusi …
-
-
Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano ta kafa kwamiti na binciken gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje cikin gaggawa. Majiyar DABO FM ta jiyo shugaban hukar na jihar Kano, …
-
Labarai
Najeriya zata hana shigo da injin Jannareta, tare da daurin shekaru 10 ga duk wanda ya siyar
Bina Enagi, Sanata mai wakiltar kudancin jihar Neja a majalisar dattijai ya shigar da wani kudiri na Najeriya ta hana shigo da injin bada hasken wutar lantarki tare da daurin …
-
Gwamnatin jihar Kaduna ta nada Muhammadu Sanusi II (Murabus) a matsayin ‘Chancellor’ na babbar jami’ar jihar Kaduna, Kaduna State University (KASU). Majiyar DABO FM daga TheCable ta bayyana sanarwar ta …
-
Gwamnatin jihar Kaduna ta zabi Malam Muhammadu Sanusi II Murabus a matsayin jigo cikin hukumar ci gaban saka hannun jari a jihar wato hukumar KADIPA. Majiyar DABO FM ta bayyana …
-
Labarai
Kaci gaba da zama mutum mai juriya kamar yadda Allah yayi ka – Dan Kwambo ga Sanusi II Murabus
Ibrahim Hassan Dankwambo, tsohon gwamnan jihar Gwambe yayi kira ga Sanusi II Murabus da yaci gaba da kasancewa mutum mai juriya kamar yadda Allah yayi shi mutum jajirtacce kuma mai …
-
Tsohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani ya bayyana talakawa kada su kara yarda da duk wani dan takarar da zai zo yana wa talakawa yan koke-koke domin yaudare ce zallar …
-
Labarai
CoronaVirus: Gidauniyar Hadeeyatul Khair tayi kira da a dau azumi domin neman daukin Allah SWT
Gidauniyar Hadeeyatul Khair ta na kira ga al’umma dasu tashi da azumi a gobe Alhamis domin neman daukin Allah akan cutar Corona Virus da ta addabi al’ummar duniya. Shugaban gidauniyar, …
-
Labarai
Sauki ya samu: Dan Italy da ya shigo da Coronovirus Najeriya ya samu karfin cin ‘amala’ -Likita
Bature dan kasar Italy da ya shigo da cutar Coronovirus Najeriya ya fara samun sauki domin har ya samu kwarin cin ‘amala’. Kamar yadda shugaban dake kula da wajen gwajin …
-
Ministan lafiya, Olorunnimbe Mamora ya bayyana Najeriya tana karuwa da masu ziyarar bude ido da masu neman lafiya. Majiyar Dabo FM daga jaridar Punch ta bayyana cewa ministan ya fadi …
-
Kwamishinan ruwa na jihar Kano, Sadiq Wali ya bayyana cewa shifa har yanzu yana cikin jam’iyyar sa ta PDP duk da kuwa yana rike da mukami mai gwabi a gwamnatin …
-
Hukumar hana cin hanci da rashawa, EFCC ta damke Mutari Ishaq, kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Kano. Majiyar Dabo FM ta bayyana hakan ne bayan mai magana da yawun …
