Wata balahira ta auku a jihar Kano bayan da masu dauke da cutar Koronabairas suka yi garkuwa da likitoci da ma’aikatan lafiya a wajen da ake killace masu dauke da …
Mutane 381 sun sake kamuwa da Kwabid-19, 138 a Legas, 55 a Kano, 44 a Jigawa, dss
Mutane 381 sun sake kamuwa da Koronabairas a Najeriya. Hukumar NCDC ce ta tabbatar da haka a shafinta na twitter yau Alhamis. “Yau Alhamis, mutane 381 sun sake kamuwa da …
Tsohon kwamishinan Kano da ya yi murnar mutuwar Abba Kyari, ya kamu da Koronabairas
Tsohon kwamishinan kula da ayyuka na jihar Kano, Engr Muazu Magaji ya kamu da Koronabairas. Hakan na zuwa ne kwanaki kadan da tsohon kwamishinan ya yi ‘murnar’ mutuwar Abba Kyari …
Matakan da karamar hukumar Zariya ta dauka bayan bullar Kwabid-19 – Chairman
Sakamakon taron gaggawa na kwamitin tsaro na karamar hukumar Zariya, Jihar Kaduna ya kira, kwamitin ya dauki matakan gaggawa domin dakile yaduwar cutar sarkewar numfashi ta Covid-19 bayan da aka …
A daren Laraba 29 ga watan Afirilu, Allah ya yi wa mahaifiyar Sakataren Kungiyar ‘Yan jaridu na kasa shiyyar Zariya Abubakar Sadiq Muhammed, wato Hajiya Mariya Muhammad rasuwa bayan gajeruwar …
Mutane 148 sun sake kamuwa da Kwabid-19, 32 a Kano, 14 a Zamfara da sauransu
Mutane 148 sun sake kamuwa da Koronabairas a Najeriya. Hukumar NCDC ce ta tabbatar da haka a shafinta na Twitter a yau Talata. 148 new cases of #COVID19; 43-Lagos32-Kano14-Zamfara10-FCT9-Katsina7-Taraba6-Borno6-Ogun5-Oyo3-Edo3-Kaduna3-Bauchi2-Adamawa2-Gombe1-Plateau1-Sokoto1-Kebbi 2950 …
Likitoci 10 a asibitin koyarwa na Mallam Aminu Kano sun kamu da cutar Kwabid-19. Likitocin sun kamu ne yayin da da suke duba marasa lafiya a cikin asibitin, kamar yadda …
Tsohon shugaban Najeriya, Alhaji Umaru Musa ‘Yar Adua ya cika shekara 10 da rasuwa. DABO FM ta tattara cewar shugaban ya mutu ne ranar 5 ga watan Mayu na shekarar …
Mutane 245 sun sake kamuwa da Kwabid-19, 37 a Katsina, 32 a Jigawa, 23 a Kano
Mutane 245 sun sake kamuwa da Koronabairas a Najeriya. DABO FM ta tattara cewar an samu mutane 76 37 masu dauke da ciwon a jihar Legas, 37 Katsina, 32 a …
Yanzu-yanzu: Mutane 29 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 342
Mutane 29 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 342. Hukumar NCDC ce ta bayyana haka a kiduddugar da ta saba wallafawa kullin na adadin masu dauke da cutar …
Sarkin Kaura Namodi a jihar Zamfara, Ahmad Muhammad Asha, ya rasu a yau Lahadi. Hakan na zuwa ne sa’o’i kasa da 24 bayan rasuwar Sarkin Rano a jihar Kano, Alhaji …
Kwabid-19: Ya kamata gwamnati ta bari koda mutane 12 su yi Sallar Juma’a-Sheikh Comasi
Wani malamin addinin musulunci a Zariya, Sheikh Abdulhakamu Muntaka Comasi, ya shawarci gwamantin jihar Kaduna ta sake duba dokar kulle da hana sallar Juma’a da ta sanya a fadin jihar, …
Allah Ya yi wa Jarman Kano, Farfesa Isa Hashim rasuwa yau a jihar Kano. Hakan na zuwa cikin kasa da sa’o’i 24 da rasuwar mai martaba Sarkin Rano, Alhaji Abubakar …
Yanzu-yanzu: Mutum 2 sun kamu da Koronabairas yau a jihar Kano, jumillar 313
Mutane 2 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 313. Hukumar NCDC ce ta bayyana haka a kiduddugar da ta saba wallafawa kullin na adadin masu dauke da cutar …
Allah ya yi wa martaba Sarkin Rano, Alhaji Abubakar Tafida Ila rasuwa yau Asabar, 2 ga Afrilun 2020. Sarkin Rano ya kasance daya daga cikin manyan sarakunan jihar Kano masu …
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya sassauta dokar hana fita a jihar Kano domin bai wa mutane damar yin siyayyar azumi. DABO FM ta tattara cewar a ranar …
Tallafin Kwabid-19: A cire Siyasa da son kai, ayi abin da Kare zai ci, Daga Dabo FM
Tun bayan lokacin da aka fara garkame ko kulle garuruwa da manyan birane a Najeriya, gwamnati ta mike tsayin daka wajen ganin an fara rarrabawa marasa galihu dan wani abu …
Mutane 92 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 311
Mutane 92 sun sake kamuwa da Koronabairas a Kano, jumillar 311. Hukumar NCDC ce ta bayyana haka a kiduddugar da ta saba wallafawa kullin na adadin masu dauke da cutar …
Indiya: Magidanta 1,774 ne suka kai karar matansu yayin dokar zaman gida a watan Afrilu
Magidanta 1,774 ne suka debo wa matansu ‘yan sanda yayin dokar zaman gida a kasar Indiya. Yayin kududduga da wata kungiyar kare hakkin maza ma’aurata ta SIF tayi, tace a …
Yawancin wadanda ake hada karya a kansu, su na kare wa su shiga cikin aljanna – Ghali Na’abba
Rt Hon Ghali Umar Na’abba ya bayyana cewa yawanci wadanda ake hada jita-jita a kansu suna mutuwa ne su shiga al’janna. Ghali ya bayyana haka ne yayin wata ganawarshi da …
