Gwamnatin Kano ta karyata labarin dake bayyana akwai wani rikici tsakanin ta da masarautar Kano akan nadin sabbin sarakuna. Majiyar DABO FM ta tuntubi mataimakin gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje …
Hukumar dake kula da alhakin shirin Bautar kasa ta Najeriya ta dakatar da jami’an dake cikin sansani da kuma wadanda ke kokarin shiga Sansanin. Sansanin wanda aka bude shi ranar …
Kungiyar ASUU ta bayyana yakin aikin da ga shiga a matsayin na babu gudu babu ja da baya indai har basu cimma matsaya tsakaninta da gwamnatin Najeriya ba. Kungiyar ta …
Shinshina sarautar Waziri: Muhamad Nasir, Waziri Murabus yayi wa sabon Sarki mubaya’a
Sheikh Muhammad Nasir, waziri mai Murabus ya kaiwa sabon sarkin Kano, Alhaji Aminu Ado Bayero ya kai ziyarar mubaya’a, wanda bayanai ke nuna cewa “ya fara neman a dawo dashi …
Yadda Indiyawan Hindu sukayi wanka da cin kashin Saniya don magance Corona Virus
Jaipur India A kasar Indiya, wasu daga cikin mabiya addinin Hindu sun bayyana fitsari da kashin Saniya a matsayin rigakafin kamuwa da cutar Corona. Hakan yasa wasu dayawa daga cikinsu …
Har yanzu muna nan daram a APC – ‘Yan Majalissar APC guda 10 na Kano
‘Yan Majalissu guda 10 na jami’iyyar APC na jihar Kano sun bayyana cewar har yanzu suna nan daram a jami’iyyarsu ta APC kuma basu da shirin fita. DABO FM ta …
Zuwan Sanusi Legas: Suna zamansu lafiya, daga saukar sa ya jawo tashin bom – Kwamishinan Ganduje
Kwamishinan ayyuka na jihar Kano, Muaz Magaji ya bayyana komawar Sarki Muhammadu Sanusi II Murabus ce ta kawo tashin bom a jihar Ikko. Majiyar DABO FM ta bayyana kwamishinan aiyukan …
Matashi Abubakar Idris Dadiyata ya cika kwanaki 226 tin bayan da wasu da ba’a san ko suwaye ba suka dauke matashin har gida. Zuwa yanzu, dangin matashin sun kai karar …
Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta lallasa takwararta ta jihar jihar Jigawa wato Jigawa Golden Stars da ci 2 babu ko daya a cigaba da bugun wasanni ajin Firimiya. …
Kalaman Ali Baba na ‘Sheikh Daurawa ba shi da ilimi’ sun janyo cece
Kalaman da mai bawa gwamnan Kano shawara a harkokin addinai, Ali Baba Agama Lafiya, yayi akan malamin addinin Islama, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, sun janyo cece kuce a tsakanin al’umma. …
Rashawar zaben zagaye na 2 na gwamnan Kano tafi ta kowanne a zaben 2019 – Amurka
Kasar Amurka tace tana da shaidu dayawa wadanda suka nuna tsoratarwa da barazana da jami’an tsaro na Soji da DSS sukayi wa mutane da ma’aikatan INEC yayin gudanar da zaben …
Jami’an gwamnatoci sun yi wa alkalan kotunan zabe barazana sun saka su yin rashin adalci- Amurka
Kasar Amurka tace tana da shaidu dayawa wadanda suka nuna tsoratarwa da barazana da jami’an tsaro na Soji da DSS sukayi wa mutane da ma’aikatan INEC yayin gudanar da zaben …
Kotu zata iya dawo min da sarauta ta, amma zan bude sabon babin rayuwa – Sarkin Kano ‘Murabus’
Sarkin Kano mai murabus, Mallam Muhammadu Sunusi II ya bayyana cewa da zai kai kara zuwa kotu, to lallai zai sam,u nasara kamar yadda Kotu ta umarta da a barshi …
Fusataccen mutumin da yaje chakumar Buhari, gaisawa yake so yiyi dashi – Fadar Shugaban Kasa
Fadar shugaban kasa ta bakin mai taimakawa shugaban Buhari, Femi Adesina ya bayyana cewa mutumin da yayi kokarin chakumar shugaban kasa Buhari a bikini shekarar da aka Saba yi a …
Neman Taimako: Kujerar gwamnan da ka hau ta gidanku ce? – Sheikh Jingir ga Masari
Shugaban kungiyar Izala Jos, Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya mayar da martani ga gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari akan wani furuci da akace gwamnan yayi. DABO FM ta tattara …
Juventus: Kwana 3 da cudanya da sauran yan wasa, an samu daya daga ciki dauke da Coronavirus
Barazana ta cika kungiyar kwallon kafa ta Juventus bayan samun dan wasan bayan kungiyar dauke da cutar Coronavirus, wato Rugani wanda kuma Kwana uku da suka wuce dan wasan yayi …
Buhari ya fusata, yayi barazanar sanya dokar tabaci a Kano akan rikicin Ganduje da Sanusi
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari yace zai sanya dokar ta baci a jihar Kano saboda wutar rikicin dake tsakanin gwamnan Kano, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sanusi …
Hukumar yaki da rashawa ta shiga binciken fai-fan bidiyon dala na Ganduje cikin gaggawa
Hukumar yaki da rashawa ta jihar Kano ta kafa kwamiti na binciken gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje cikin gaggawa. Majiyar DABO FM ta jiyo shugaban hukar na jihar Kano, …
Najeriya zata hana shigo da injin Jannareta, tare da daurin shekaru 10 ga duk wanda ya siyar
Bina Enagi, Sanata mai wakiltar kudancin jihar Neja a majalisar dattijai ya shigar da wani kudiri na Najeriya ta hana shigo da injin bada hasken wutar lantarki tare da daurin …
