Gwamnatin jihar Kaduna ta nada Muhammadu Sanusi II (Murabus) a matsayin ‘Chancellor’ na babbar jami’ar jihar Kaduna, Kaduna State University (KASU). Majiyar DABO FM daga TheCable ta bayyana sanarwar ta …
Muna tare da kai wajen yakar rashin gaskiyar shugabanni – Matar Nelson Mandela ga Sunusi
Uwargidan tsohon shugaban kasar Afrika ta Kudu, Nelson Mandela, Misis Graca Machel, ta bayyana rashin jin dadinta bisa ga tsige Sarkin Kano murabus da gwamnatin jihar Kano tayi a ranar …
Tsohon gwamnan jihar Kano, Engr Dr Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana shugaba Muhammadu Buhari akan wanda yake da alhakin tube rawanin Sarkin Kano mai murabus, Mallam Muhammadu Sunsusi II. Tsohon …
Yanzu-Yanzu: El-Rufa’i ya bawa Sanusi II Murabus babban mukami, kwana 1 da sauke shi
Gwamnatin jihar Kaduna ta zabi Malam Muhammadu Sanusi II Murabus a matsayin jigo cikin hukumar ci gaban saka hannun jari a jihar wato hukumar KADIPA. Majiyar DABO FM ta bayyana …
Ko yaya tasirin hudubar Sheikh Daurawa akan tsige Sarkin Kano?
A ranar Juma’ar da ta gabata, daya daga cikin malaman jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, yayi huduba akan dambarwar dake tsakanin Gwamnatin da Majalissar Dokokin jihar Kano da Sarkin …
Jami’ar UNIZIK zata bawa Sarki mai murabus Sunusi Lamido digirin girmamawa
Jami’ar Nmadi Azikwe dake garin Akwa na jihar Anambra ta ayyana Sarkin Kano murbus, Mallam Muhammadu Sunusi II daga cikin wadanda zata baiwa digirin girmamawa. Hakan yazo ne jim kadan …
Tsige Sunusi: Zanyi mamaki idan da Buhari ya sa baki mukai ga abinda ya faru – Gen Abdussalam
Tsohon shugaban Najeriya, Janaral Abdussalam Abubakar, ya bayyana rashin jin dadinshi bisa tsige Sarki mai murabus na Kano, Mallam Muhammadu Sunusi na 2 daga mulkin Kano. DABO FM ta tattara …
Kaci gaba da zama mutum mai juriya kamar yadda Allah yayi ka – Dan Kwambo ga Sanusi II Murabus
Ibrahim Hassan Dankwambo, tsohon gwamnan jihar Gwambe yayi kira ga Sanusi II Murabus da yaci gaba da kasancewa mutum mai juriya kamar yadda Allah yayi shi mutum jajirtacce kuma mai …
Gwamnatin Kano ta zabi Aminu Ado Bayero a matsayin sabon Sarkin Kano bayan ta tsige Mallam Muhammadu Sunusi na 2.
Gwamnatin jihar Kano ta hannun kwamishinan yada labarai, Mallam Muhammad Garba ta bayar da sanarwar korar Sarkin Kano mai murabus zuwa jihar Nassarawa. A yau litinin ne dai gwamnatin jihar …
Yanzu- Yanzu: Masu zaben Sarki sun zauna don fidda sabon Sarkin Kano
Awannai kadan bayan da gwamnatin jihar Kano karkashin gwamnan Abdullahi Umar Ganduje ta tsige daga kan mulkin Kano, masu nadin sarkin a Kano sun zauna domin fitar da sabon Sarki. …
Kwamishinan ‘yan sanda ya isa fadar Sarkin Kano domin a fito da shi
Jim kadan bayan tsigewar da gwamnatin jihar Kano tayi wa Sarki Muhammadu Sunusi na 2, rundunar yan sandan jihar Kano ta dunguma zuwa gidan sarkin domin fito dashi daga ciki. …
Gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje, ya tsige mai martaba Sarki Muhammadu Sunusi II. Hakan na kunshe a jikin wata sanarwa da sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ya …
Sarki Sunusi: Rikici ya barke a zauren Majalissar Kano kan tsige Sarki
Rahotani daga zauren Majalissar jihar Kano ya tabbatar da barkewar rikici yayin zaman zauren Majalissar a yau Litinin. Wasu daga cikin yan majalissar sun hana zaman ne bayan gabatar da …
Gidauniyar Taufeeq ta duba marasa lafiya da bada magani kyauta a Zariya
A kokarin ta na inganta lafiyar al’umma a matakin yankunan karkar, Gidauniyar kula da lafiya ta Taufeeq da ke Zariya a Jihar Kaduna, ta gabatar da taron wayar da kan …
Nan gaba duk dan takarar shugaban kasar da yazo yana muku kuka to kuyi ta kanku -Shehu Sani
Tsohon sanatan Kaduna, Kwamared Shehu Sani ya bayyana talakawa kada su kara yarda da duk wani dan takarar da zai zo yana wa talakawa yan koke-koke domin yaudare ce zallar …
Kalaman Sheikh Daurawa sun janyo cece-kuce tsakanin magoya bayan gwamnatin Kano
Kalaman Sheikh Ibrahim Aminu Daurawa akan dambarwar dake tsakanin gwamnan Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje da Sarkin Kano, Mal. Muhammadu Sunusi II, ya janyo cece-kuce. Sheikh Daurawa, a hudubar da …
Auren matashin nan dan jihar Kano, Sulaiman Isa da baturiyar Amurka, Jeanine Sanchez, ya samu tangarda bayan da aka dagashi babu ranar yi. Hakan na zuwa ne bayan da kasar …
Kotu ta yanke wa mutumin da ka kama da laifin kisan takwaran ‘Dangote’
Wata babbar kotun Kano da ke zama a hanyar Miller ta yanke wa wani mutum mai suna Yakubu Dalha na kauyen Tsangaya a karamar hukumar Albasu hukuncin kisa ta hanyar …
Kasar Saudiyya ta bude masallacin Harami na garin Makkah da na Ma’aiki SAW. Hukumomin kasar sun dai rufe wuraren da suke mafi daraja biyo bayan fargabar yaduwar cutar Corona Virus …
