Mallam Ibrahim Shekarau, sanatan Kano ta tsakiya a Najeriya, yace akwai bukatar gwamnatin tarayya ta kara yawan kudaden da take baiwa yan majalissun dokokin domin ayyukan mazabu. Mallam Shekarau yace …
Hisbah ta aika sammaci ga baturiyar Amurka da matashin da suke kokarin aure a Kano
Rundunar Hukumar Hisbah ta aike da sammaci zuwa ga baturiyar Amurka, Janine Sanchez tare da matashin da suke kokarin aure, Isa Sulaiman dan unguwar Panshekara a yammacin Asabar. Majiyar Dabo …
Yayin da take yi wa Maza illa, ‘Agwaluma’ tana yi wa mata maganin cutar cizon Sauro
Bayan bincike da masana lafiya sukayi akan illar da ‘Agwaluma’ take yi wa Maza na rage musu karfin jima’i, binciken ya tabbatar da babban al’fanunta ga jikin iyaye Mata. DABO …
Har yanzu ina cikin dimuwar saukalen da kotin koli tayi min -Tsohon Gwamnan Imo
Tsohon gwamnan jihar Imo da kotin koli ta tsige cikin satin nan, Emeka Ihedioha ya bayyana cewa ya girgiza da hukuncin kotun koli tayi akan sa na tsige shi a …
Yanzu-Yanzu: Mahaifin matashin da baturiya ta biyo Kano zai kai maganar gaban jami’an tsaro na ‘SSS’
Mahaifin matashin da baturiya ta biyo unguwar Panshekara dake jihar Kano, Malam Isa Sulaiman, yace zai kai maganar gaba jami’an tsaro na farin kaya wato State Security Service. Matashin ya …
Iyayen Sulaiman sun gindaya sharudan da Baturiya zata cika kafin ta auri ‘dansu
Iyayen matashin nan dan jihar Kano da baturiyar Amurka tayi tattaki zuwa gidansu domin suyi aure, sun gindaya sharudan da zata cika kafin su aura mata ‘dansu. A dai cikin …
Al’ajabi: An kama wani dan Najeriya ya dane kan jirgin saman da zaije turai
Hukumomin filin jirgin sama na Murtala Muhammad dake garin Ikko sun samo nasarar damke wani dan Najeriya da ya dane kan jirgin Peace Air domin zuwa turai. Majiyar Dabo FM …
Rikicin Siyasa: Ganduje ya sake gina Masallacin da Kwankwaso ya rusa
Gwamnatin jihar Kano karkashi jagorancin Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ta sake gina Farin Masallaci wanda tsohon gwamna, Rabiu Musa Kwankwaso ya rushe zamanin yana gwamna. Rahoton Dabo FM ya tabbatar …
Soyayya ta sanya Sa’id Muhammad ginawa matarsa gida mai kirar jirgin sama a Abuja
Muhammad Sa’id Jammal dan Najeriya dake zaune a Abuja ya ginawa matarsa gida mai kirar jirgin sama saboda soyayyar ta da son tafiye tafiye, iyayen Jammal yan asalin Labanon ne …
Buhari ya bada umarnin kubutar da dan Najeriya dake jiran hukuncin kisa a Saudiyya
Bayan rahoton Dabo FM na sake maka wani dan Najeriya da ake zargi da fasa kwarin kwayoyi zuwa kasar Saudiyya, Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bawa atoni janar na Najeriya, …
Agwaluma na rage karfin maza -Binciken Masana daga Jami’ar Madonna
Masu bincike kan magunguna sun tabbatar da cewa ‘African Star Apple’ wadda a yaren hausa aka fi sani da Agwaluma tana dakushe karfin maza. Rahoton Dabo FM ya bayyana cewa …
Gwamnatin Najeriya ta siyo sabbin jiragen yaki domin kawo karshen masu garkuwa da mutane
Shugaban sojojin sama, Sadique Abubakar ya bayyana Gwamnatin Najeriya ta sayo sabbin jirage masu saukar ungulu na yaki domin fatattakar yan ta’adda da masu garkuwa da mutane da Boko Harama …
Zulum da Pantami sun lashe lambar yabo ta Gwarazan Musulmai a fadin Najeriya cikin 2019
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umarar Zulum, ya samu lambar yabon Musulmi mafi kokari a Najeriya na shekarar 2019, na jaridar Musulmai, Muslim News, jaridar Musulunci ta daya a Najeriya. …
Akwai lauge cikin nadi a batun tsige shugaban karamar hukumar Zaria -Sarkin Gandun Zazzau
Wani jigo a jama’iyyar Apc kuma shugaban al’umma a karamar hukumar Zaria Jihar Kaduna, Alhaji Sama’ila Musa Sarkin Gandun Zazzau, ya bayyana matakin da wasu kansilolin karamar hukumar suka dauka …
Abin Sha’awa: Dan kwallon Liverpool Sadio Mane ya shiga an wanke bandakin Masallaci tare dashi
Faifai bidiyon dan wasan kwallan kafar Liverpool kuma zakaran dan kwallon kafar duniya a matsayi na 4, kana gwarzon dan wasa na farko da yafi iya kwallon kafa a nahiyar …
Baturiya yar Amurka ta yo tsuntsun soyayya zuwa Kano don iske saurayinta dan Najeriya
Wata baturiya yar asalin birnin California na kasar Amurka, tayo tattaki har zuwa jihar Kano domin iske masoyinta dake a unguwar Panshekara ta birnin Kano. DABO FM ta tattara cewar …
Shahararren mai kama barayin nan, kuma shugaban kamfanin samar da tsaro ta Aljan Network Security Services of Nigeria Alhaji Shehu Musa Aljan, ya bayyana matakin da wasu gwamnoni ko shuwagabannin …
Yarda da Allah ce ta sanya nake murmushi ko ina cikin damuwa – Mesut Ozil
Tsohon dan wasan kwallon kafa ta kasar Germany, Mesut Ozil ya bayyana yardar a matsayin garkuwa da take taimakonshi a rayuwa. Dan wasan dake taka leda a kungiyar kwallon kafa …
Buhari zai bar Najeriya zuwa Landan kafin yanke hukuncin zaben Kano, Bauchi da Sokoto
A ranar Juma’a, shugaba Muhammadu Buhari zai bar Najeriya zuwa birnin Landan domin halartar taron zuba hannayen jari tsakanin Burtaniya da kasashen Afirika a ranar 20 ga watan Janairu. Mai …
Kwamishinan ilimi na jihar Kaduna, Dr Shehu Makarfi ya bayyana tini gwamnatin jihar ta shirya tsaf domin kaddamar da shirin bada ilimi kyauta tun daga matakin firamare har sakandare. Dabo FM …
