Gwamnatin jihar Kano tace ta kashe kudade sama da Naira miliyan 500 daga shekarar 2016 zuwa 2018 a kokarin ta na yakar cutar cizon sauro a jihar. Kwamishanan lafiya na …
Kano
-
A shirin aurar da Zaurawa wanda gwamnatin jihar Kano ta gada daga gwamnatin da ta shude, yau ma gwamnatin jihar karkashin jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje ta aurar da zawarawa …
-
Labarai
Ganduje: Za a daura auren Zaurawa 1,500 gobe a masallacin Wazirin Kano Murabus dake Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da shirin aurar da zaurawa wanda Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Ganduje, za’a daura auren ne a gobe LAHADI, a masallacin Juma’a dake Fagge. Hakan na …
-
Labarai
Mahaifin Kakakin Majalissar Jihar Kano, Kabiru Alhassan Rurum ya rasu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAllah ya yiwa Mahaifin kakakin majalisar jihar Kano, Rt Hon Kabiru Alhassan Rurum rasuwa. Gidan Talabijin dake jihar Kano na ARTV (Mai Asin da Asin), ya rawaito a labaran karfe …
-
Daga karamar hukumar Kumbotson jihar Kano, wata matar auren ‘yar shekara 15 ta zubawa mijinta guba a cikin abinci. Hassana Lawan 15, tayi kokarin kashe mijinta nata Sale Abubakar 35, …
-
“A ranar Talata ne jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan jihar Kano Abdullahi Haruna ya sanar cewa jirgin kasa ya yi ajalin wasu mutane biyu a jihar. Haruna …
-
Labarai
Kano: CP Wakili ya kama ‘Yan fashi da masu dillancin Kwayoyi 142 a kwana 4
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRundunar ‘Yan sandan jihar Kano karkashin jagorancin Kwamishinan Muhammad Wakili ta kama wadanda take zargi da aikata manyan laifukan da suka hada fashi da makami, dillancin kwayoyi da sauran manyan …
-
Labarai
Kano: Ganduje zai biya wa dalibai 38,632 kudin NECO, ya gargadi makarantu akan karbar cin hanci
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje tace zata biyawa daliban jihar Kano kudin jarrabawar NECO. Hakan na zuwa ne bayan da akayi faduwa jarrabawar “Qualifying”, wacce gwamnatin …
-
Ra'ayoyi
Rigar ‘Yanci: Dama nasan za a rina, tallafin Ganduje wajen ruguza Ilimin ‘yan Sakandire, Daga Nazeef Touranki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTun lokacin da aka ce daliban zangon 2019 , baza su rubuta QUALIFYING EXAMINATIONS BA, sai sun shiga SS 3, na fahimci cewa akwai matsala. Basu rubuta jarabawar ba sai …
-
Siyasa
ZABEN KANO: Duk wanda yace anyi kisa a zaben Kano, ya kawo Hujja – Gwamnatin Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Gwamna Dr Abdullahi Ganduje ta musanta zarge-zarge da akeyi mata na samun hargitsi wanda har yayi sanadiyyar asarar rayuka sama da guda 5 a lokacin …
-
A dai dai lokacin da gwamnatin Kano take murnar lashe zaben da tayi, alkaluman wasu daga cikin jagororin tafiyar gwamnatin na nuna yunkuri wajen goyawa gwamna Ganduje baya domin cirewa …
-
Labarai
Kano: Wasu matasa da makamai sun tarwatsa mutanen dake kan layin zabe a Gama – BBC HAUSA
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShafin BBC Hausa ya rawaito cewa wasu matasa sun tarwatsa mutanen da suka hau layi domin kada kuri’arsu a mazabar Gama dake karamar hukumar Nassarawa a garin Kano. BBC tace: …
-
Siyasa
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da aikin tituna da rijiyoyin burtsate a guraren da za a sake zabe
A daren jiya Juma’a 15/03/19, gwamnatin jihar Kano karkashin gwamna Dr Abdullahi Ganduje ta kaddamar da fara aikin titi a mazabar Gama dake karamar hukumar Nassarawa. Al’ummar wannan yanki sun …
-
Kwamishan kananan hukumomi na jihar Kano, Hon Murtala Sule Garo yace su ba barayin takardar tattara sakamakon zabe bane. A wani taro da kwamishinan yayi da manema labarai ya bayyana …
-
Gwamnatin jihar Kano karkashin ma’aikatar kananan hukumomi ta cire kudi kimanin naira miliyan 223 domin yin amfani dasu a kananan hukumomi 15 da za’a sake gudanar da zabe a 23 …
-
Hukumar zabe ta INEC ta cire jadawalin adadin akwatinan da aka soke zaben su saboda dalilan hargitsi da kuma yin zabe adadin daya dara na mutanen dake da rijista a …
-
A safiyar yau talata a birni Kano wasu ‘yan bindiga suka sace wani farar fata tare da bindige direban motarshi. Farar fatar da yake aiki a kamfanin Trichia Constructions, kamfanin …
-
Jami’iyyar PDP na kan gaba tare da rinjayen kuri’u 1,014,474 yayin da jami’iyyar APC ta samu 987,819. Sai dai adadin kuri’un da aka soke, sunfi adadin yawan tazarar kuri’un da …
-
Kwamishinan rundunar yan sandan jihar Kano, CP Muhammad Wakili yayi gargadi cewa dole ne a fadi sakamakon zaben gwamnan jihar Kano kafin sallar Isha’i. Yayi maganar ne duba da irin …
-
