Da alama a wannan karon, jami’an dake tattara kudaden shiga na Gidan namun Daji a Kano sun kula da kudaden da suka tara a babbar Sallar bana. Har yanzu babu …
Kano
-
Labarai
Kamfanin Lantarki na KEDCO ya na bin Kanawa bashin Naira biliyan 148
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKamfanin dillancin wutar Lantarki na KEDCO yana bin Kanawa bashi Naira biliyan 148 na kudin wutar lantarki. Kamfanin na KEDCO ya roki mutanen jihar Kano da su sauke nauyin da …
-
Labarai
Ganduje zai tura kwararru 40 kasar Burtaniya don koyo sana’o’in da zasu koyawa Matasan jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano ta dauko kwararru guda 40 daga fannonin Injiniyanci, Zane-zane da sairan fannoni inda zata turasu kasar Birtaniya don daukar horo. Gwamnatin tace wadannan kwararru 40 da zata …
-
A harka irinta siyasa, a iya cewa dan majalissar tarayyar mai wakiltar Bebeji da Kiru, Hon Abdulmuminu Jibrin ya tashi a tutar babu. Hon Kofa ya kasance jigo a tafiyar …
-
Labarai
Jami’in Sojan Sama ya mayar da Naira miliyan 15 da ya tsinta a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWani Jami’in Sojan Sama a Najeriya, ya mayar da €37,000, kwatankwacin Naira N15,043,211.46 da ya tsinta a wata Jaka a sansanin mahajjatan jihar Kano. Jami’in da aka bayyana da Bashir …
-
Labarai
‘Yan Matan Kano sun kai tallafin kayan abinci zuwa Gidan Marayu da Gidan Yari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGidauniyar Hadeeyatul Khair da wasu mata a jihar Kano suka kafa ta kai tallafin kayan abinci da tufafi zuwa gidan marayu da gidan yari a jihar Kano. A ranar 7 …
-
Labarai
Sarki Sunusi ya tsige limami a Kano bayan ya bijirewa umarnin Sarkin Musulmi akan ganin wata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu Sunusi II, ya tsige babban limamin masalacin Juma’ar Limawa a jihar Kano. Masallacin yana unguwar Limawa ta karamar hukumar Kumbotso a cikin birnin jihar …
-
Labarai
Kotu ta daure mawaki shekara 1 bisa wakar sukar Ganduje da yabon Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu dake da zama a jihar Kano ta daure wani matashin mawaki har tsawon shekara 1 a gidan kaso biyo bayan wakar sukar Ganduje da yayi. Mawaki Yusuf …
-
Babban LabariLabarai
Har cikin ma’ajiyar kudade Goggon Birin yabi ya hadiye miliyan 6.8 a jihar Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHar cikin ma’ajiyar kudade Goggon Birin yabi ya hadiye miliyan 6.8 a gidan namun dajin gwamnatin jihar Kano. Wani ma’aikacin gidan namun dajin daya bukaci a sakaye sunanshi ya bayyanawa …
-
Labarai
Goggon biri ya hadiye miliyan 7 a gidan namun dajin jihar Kano?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’ummar jihar Kano, sun koka kan yacce suka samu labari daga wasu jami’an dake kula da gidan namun daji dake jihar na wani goggon biri daya sace kudaden shiga gidan …
-
Labarai
Ba a ga Sarkin Kano Sunusi ko wakilinshi a taron rantsar da Ganduje ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga rahotanni da muke samu daga wasu wakilanmu tare da mahalarta taron ranar rantsuar gwamnan jihar Kano, Dr Ganduje sunce, Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II bai halarci taron ba. Ana …
-
Labarai
Ganduje ya bijirewa umarnin Kotu, ya nada sarakuna 4 daya ƙirƙira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan umarnin da wata kotu ta bayar na dakatar da nadin sarautar karin sarakuna 4 a jihar Kano, sai dai gwamnatin jihar ta keta umarnin inda tayi gaban kanta …
-
Wata babbar kotun jihar a Kano ta dakatar da yunkurin kirkiro sabbin masarautu a jihar Kano da Gwamna Ganduje yayi. Babbar kotun tayi wannan hukunci ne a yammacin ranar Juma’a.
-
Labarai
Matasan jihar Kano sun fara zanga-zangar kin amincewa da ƙarin masarautu 4 a jihar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatasa a jihar Kano sun fito zanga-zangar ƙin amincewa da dokar karin masarautu 4 a jihar Kano. Ranar Litinin majalissar jihar Kano ta karbi kuduri daga wasu da aka kira …
-
Labarai
Kano: Ganduje yana yunkurin rage darajar sarautar Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamna jihar Kano, Dr Abdullahi Ganduje yana yunkurin ragewa mai martaba Sarkin Kano, Mallam Muhammadu SUnusi darajar Sarauta. Ganduje ya amince da bukatar dawo da matabar masarautu 4 dai dai …
-
Labarai
Gwamnatin Kano ta kashe sama da Naira miliyan 500 don yakar Malaria
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kano tace ta kashe kudade sama da Naira miliyan 500 daga shekarar 2016 zuwa 2018 a kokarin ta na yakar cutar cizon sauro a jihar. Kwamishanan lafiya na …
-
A shirin aurar da Zaurawa wanda gwamnatin jihar Kano ta gada daga gwamnatin da ta shude, yau ma gwamnatin jihar karkashin jagorancin Dr Abdullahi Umar Ganduje ta aurar da zawarawa …
-
Labarai
Ganduje: Za a daura auren Zaurawa 1,500 gobe a masallacin Wazirin Kano Murabus dake Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA cigaba da shirin aurar da zaurawa wanda Gwamnatin jihar Kano karkashin jagorancin Dr Abdullahi Ganduje, za’a daura auren ne a gobe LAHADI, a masallacin Juma’a dake Fagge. Hakan na …
-
Labarai
Mahaifin Kakakin Majalissar Jihar Kano, Kabiru Alhassan Rurum ya rasu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAllah ya yiwa Mahaifin kakakin majalisar jihar Kano, Rt Hon Kabiru Alhassan Rurum rasuwa. Gidan Talabijin dake jihar Kano na ARTV (Mai Asin da Asin), ya rawaito a labaran karfe …
-
Daga karamar hukumar Kumbotson jihar Kano, wata matar auren ‘yar shekara 15 ta zubawa mijinta guba a cikin abinci. Hassana Lawan 15, tayi kokarin kashe mijinta nata Sale Abubakar 35, …
