A wani bincike na Dabo FM, Daily Nigerian tayi ido biyu da ita wannan sabuwar doka mai cike da bukatun Gwamna Ganduje, wadannan sune jerin manyan abubuwa biyar da zasu …
Masarautar Kano
-
Labarai
Babbar Kotu a Kano ta ‘rugurguje’ karin Sarakuna 4 da Ganduje ya kirkira
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar Kotun tarayya dake da zama a jihar Kano, ta ruguza karin Sarakuna 4 da gwamnatin jihar Kano karkashin jagoranci Dr Abdullahi Umar Ganduje, ta kirkira. Mai shari’a Usman …
-
Tarihin Marigayi Galadiman Kano Alhaji Tijjani Hashim. An haifi Galadiman Kano Ahmadu Tijjani dan Turakin Kano Hashimu, dan Sarkin Kano Abbas, dan Sarkin Kano Abdullahi, dan Sarkin Kano Ibrahim Dabo …
-
Labarai
Ban karbi Sarautar Bichi don rage darajar Sarki Sunusi ba – Aminu Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Bichi, Alhaji Aminu Ado Bayero yace bai karbi sarautar Bichi da zummar cin mutunci ko ragewar sarautar Sarki Sunusi daraja ba. Sarkin ya bayyana haka ne a …
-
Ra'ayoyi
Ke kaza kinzo da tone-tone, kin tona rami har hudu dan garaje – Sarkin Waka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShararren mawakin wakar Hausa, Naziru M Ahmad, yayi martani da wasu kalamai da suke nuni da yayi su ga gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje. Wannan ne karon farko …
-
Labarai
Buhari bai shiga maganar sasanta Ganduje da Sarkin Kano ba – NTA
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBuhari bai shiga tsakanin dambarwar dake faruwa tsakanin Gwamnan jihar KAno, Dr Ganduje da Sarkin KAno, Mallam Muhammadu SUnusi II ba. DABO FM ta tattaro wani rahotan na gidan talabijin …
-
Labarai
Sarkin Kano, Sunusi II ya mayarwa da Ganduje martani a karon farko
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai martaba Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II ya mayarwa da gwamnatin jihar Kano akan tuhumar da akeyi masa na al-mubazzaranci da kudin masarautar. DABO FM ta gane cewa sarkin ya …
-
DaboFM ta binciko hakan na zuwa ne jim kadan bayan cimma matsaya tsakaninsu a daren Juma’a a babban birnin tarayyar Abuja. Tin dai wunin Juma’a, jaridar Daily Nigerian ta rawaito …
-
Labarai
Buhari ya kira Ganduje zuwa Abuja akan rikicinshi da Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA karshe dai shugaba Muhammadu Buhari ya shiga tsakanin rikicin dake tsakanin Gwamna Ganduje da Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II. Hakan na zuwa ne a lokacin daya rage saura wa’adi …
-
Al'adu
Masarautar Rano ta hukunta Hakimai da sukayi wa sarkin Kano Sunusi mubaya’a
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasarautar Rano dake jihar Kano ta hukunta wasu hakimanta da suka bijerewa umarnin Sarki. Hakiman garin Bebeji dana Tudun Wada ne suka karbi hukunci dakatarwa daga masarautar. A cikin wata …
-
Labarai
Ganduje na daf da dakatar da Sarki Sunusi da yiwuwar maye gurbin masarautar Kano da Aminu Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBiyo bayan aike da takardar tuhuma da gwamnati Dr Ganduje ta aikewa Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II akan kashe kudaden masarautar Kano ta gwamnatin ta kira ta’annati. Majiyoyi sun tabbatar …
-
Labarai
Ganduje ya tura wa Sarki Sunusi takardar tuhuma kafin a dakatar da shi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin Jihar Kano ta aike da takardar tuhuma Sarkin Kano, Alhaji Muhammad Sanusi II game da tuhumar kashe kudaden masarautar Kano ba bisa ka’ida ba, kamar yadda wasu majiyoyin sirri …
-
Labarai
Masarautar Kano ta kira taron Addu’ar cika shekaru 5 da rasuwar Marigayi Ado Bayero
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMajalissar Masarautar jihar Kano ta shirya taron addu’a ga Marigayi Dr Ado Bayero bayan cika shekaru 5 da rasuwa. Majalissar ta fitar da sanarwar ne bayan da gwamnatin jihar ta …
-
Labarai
Ganduje ya soke yin ‘Hawan Nassarawa’ da masarautar Kano takeyi duk ranar 3 ga Sallah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje ya soke gudanar da bikin hawan Nassarawa da masarautar Kano ta sabayi dukkanin kwanaki 3 bayan kowanne bikin Sallah. DaboFM ta rawaito mai …
-
Akwai yiwuwar soke hawan nassarawa da ake sa ran gabatarwa gobe… Karin bayani na nan tafe..
-
Labarai
Hotuna: Bayan makwanin rashin jituwa, Sarki Sunusi ya ja Ganduje Sallar Idi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHotuna: Bayan makwanin rashin jituwa, Sarki Sunusi ya ja Ganduje Sallar Idi
-
Labarai
Hukumar yaki da Cin hanci ta jihar Kano ta bukaci a dakatar da Sarki Sunusi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar karfe korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano tayi kira ga zuwa dakatar da Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, biyo bayan bannatar kudade tare da …
-
Siyasa
Sandar da Sabbin Sarakunan Kano suke rikewa “Kokara” ce – Kwankwaso
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon gwamnan jihar Kano, Dr Rabi’u Musa Kwankwaso ya bayyana cewa an zubar da mutuncin abubuwa dayawa a zaben Kano da aka gudanar. Kwankwaso ya bayyana haka ne a wata …
-
Labarai
Wata babbar Kotu ta dakatar da umarnin kama akantan Sarkin Kano Muhammadu Sunusi II
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWata babbar kotu a jihar Kano ta dakatar da umarnin kamun da wata karamar kotu tayi na kama shugaban ma’aikatan fadar Sarkin Kano da wasu mutane 2. An dai kai …
-
Labarai
An nada Sarakunan Kano da kyakkyawar niyya ne, ba abinda zai rushe su – Ganduje
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kano, Umar Abdullahi Ganduje ya bada tabbacin cewa karin masarautu 4 da jihar tayi yana nan daram kuma babu abinda zai tarwatsa shi, kuma yayi sune a bisa …
