Rundunar ‘yan sandan Najeriya, reshen jihar Imo ta tabbatar da kamu wani mutumin mai shekaru 60 a duniya bisa zargin yi wa wata yarinya mai shekaru 10 fyade. Kakakin rundunar …
Labarai
-
Labarai
Kamfanin Lantarki na KEDCO ya na bin Kanawa bashin Naira biliyan 148
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKamfanin dillancin wutar Lantarki na KEDCO yana bin Kanawa bashi Naira biliyan 148 na kudin wutar lantarki. Kamfanin na KEDCO ya roki mutanen jihar Kano da su sauke nauyin da …
-
Labarai
Daukar Aiki: Kamfanin Dangote da Abdussamad BUA suna neman sabbin Ma’aikata
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaga cikin manyan kamfanonin simiti a Najeriya, Dangote da BUA Group, suna neman sabbin maaikata a wannan zangon. Kamfanin BUA da Abdussamad Rabiu yake jagoranta yayi shelar neman ma’aikatan ne …
-
Labarai
Gwamnatin Kaduna zata daukaka kara akan izinin Al-Zakzaky na zuwa Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Kaduna a karkashin gwamna Mallam Nasiru El-Rufai tace zata daukaka kara akan hukuncin da wata kotu tayi domin barin Al Zakzaky ya tafi neman magani kasar Indiya. Daraktan …
-
Labarai
‘Yan Najeriya 65,000 zasu yi aikin Hajjin 2019, adadin da ya ragu da 10,000 a shekarar 2014
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON, ya bada sanarwar cewa zuwa yanzu adadin alhazan Najeriya sun kai kimanin 65,000 dake kasar Saudiyya domin sauke farali. Jami’in hukumar, Dakta Aliyu Tanko ne …
-
Labarai
Gwamnan Borno ya baiwa tsofaffin Ma’aikata 10,319 kudadensu na Fansho
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya rattaba hannu kan biyan kudaden barin aiki na ma’aikata 9,898 tare da baiwa iyalan tsofaffin ma’aikata 185 (Wadanda suka mutu) masu ritaya kudin …
-
Labarai
Yau watan Yuli yake 35 a jihar Kano – Ma’aikata a jihar sun koka bisa rashin Albashi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMa’aikatan gwamnati a jihar Kano sun koka kan yacce gwamnatin jihar tayi ke-me-me da batun biyansu albashi na watan Yuli. Duba da karatowar Sallah babba, ma’aikatan sunyi kira da babbar …
-
Wata babbar kotu dake da zama a jihar Kaduna ta bayar da belin shugaban kungiyar IMN dake Shi’a. Hakan na zuwa ne bayan da Al Zakzaky da matarshi suka nemi …
-
Labarai
#RevolutionNow: ‘Yan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar kifar da gwamnatin Najeriya a jihar Legas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAnata arangama tsakanin jami’an tsaro da masu zanga-zangar juyin juya hali da ake gudanarwa a jihar Legas. Rahotanni sun bayyana cewa tini dai jami’an suka fara harbawa masu zanga zangar …
-
Labarai
#RevolutionNow: ‘Yan sanda sun tarwatsa masu zanga-zangar kifar da gwamnatin Najeriya a jihar Legas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAnata arangama tsakanin jami’an tsaro da masu zanga-zangar juyin juya hali da ake gudanarwa a jihar Legas. Rahotanni sun bayyana cewa tini dai jami’an suka fara harbawa masu zanga zangar …
-
A ranar Lahadi, Jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta EFCC ta kai sumame gidan tsohon gwamnan jihar Zamfara, Abdulaziz Yari, zuwa gidanshi dake Talata Mafara. Shaidun gani …
-
Labarai
‘Dan Najeriya ya kammala karatu da sakamako mafi kyau a Jami’ar kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDan Najeriya ya fita da sakamakon mafi kyawu a wata Jami’a dake kasar Indiya. Dalibin mai suna Ibrahim Sa’id Naboi, dan asalin jihar Adamawa ya samu lambar yabo tare da …
-
Jami’an tsaron na DSS sun bayyana cewa dan gwagwarmayar nan na darikar Kwankwasiyya baya hannunta. Hukumar ta nesanta kanta daga tsare Idris wanda akafi sani da Dadiyata biyo bayan da …
-
Labarai
Babu bambanci tsakin Abubakar Shekau da Ibrahim Zakzaky – Muhammad yayan Zakzaky
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Muhammad Yakubu Al-Zakzaky, dan uwan shugaban kungiyar IMN ya bayyana cewa babu wani bambanci tsakanin ‘dan uwan nashi da Abubakar Shekau. DABO FM ta binciko cewa; Sheikh Muhammad Al-Zakzaky …
-
Labarai
Dukkanin wakilan jami’iyyu sun aminta da’a soke zabe na 2 da akayi a mazabar Gama – Umar Yakasai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDukkanin wakilan jami’iyyun da suka fafata a zaben gwamnan jihar Kano sun aminta da’a soke zaben da aka sake yi ran 9 ga watan Mayu a mazabar Gama dake karamar …
-
Labarai
Gwamnati ta dauke Sowore don ta bashi kariya daga masu konashi da wuta – Gwamnati
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFadar shugaba Muhammad Buhari ya bayyana dalilin daya saka jami’an DSS sukayi awon gaba da Omoyere Sowore, dan takarar shugabancin kasa a jami’iyyar AAC. DABO FM ta tattaro cewa da …
-
Labarai
Mun fitar da ‘yan Najeriya miliyan 5 daga kangin talauci da yayi musu katutu – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari ya ce tsohuwar gwamnatinshi ta ceto mutane miliyan 5 daga kangin matsanancin talauci. An dai bayyana Najeriya a matsayin kasar da tafi kowacce kasa matalauta da talauci …
-
Labarai
Fintiri ya soke biyan kudin makaranta a Adamawa, ya dawo da shirin ciyarwa a Makarantu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Adamawa, Ahmadu Umaru Fintiti ya bayyana shirin yin karatun kyauta a jiihar domin samuwar Ilimi ga dukkanin ‘yan Adamawa musamman wadanda iyayensu basu da karfin biya musu kudaden …
-
Labarai
Atiku ya yi Allah wadai da kame-kamen ‘Yan gwagwarmayar siyasa da gwamnatin Buhari take yi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jami’iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar ya bayyana rashin jin dadinshi na yacce gwamnatin Najeriya take kama ‘yan gwagwarmaya da sunan garkuwa da …
-
Labarai
Uwargidan gwamnan Anambra ta je taron ta’aziyya sanye da tabarau na Naira miliyan 1
by Dabo Onlineby Dabo OnlineUwargidan gwamnan jihar Anambra, Misis Ebelechukwu Obiano ta sanya tabarau na dalar Amurka 2,755. Uwargidan gwamnan ta halarci taron binne mahaifin shugaban kamfanin jirgin Air Peace, Chief Micheal Chukwuka Onyema. …
