Dukkan wani mai ilimi da hangen nesa yana da masaniyar cewa hamayya wani bangare ne daga jikin siyasa ko Gwamnati, ana amfani da adawa a siyasance gurin kawo gyara ko …
Ra’ayoyi
-
BincikeLabaraiRa'ayoyi
Adadin ‘yan Najeriya dake son satar kudin kasa yafi na wadanda suka sace da masu sata a yanzu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShuwagabannin Najeriya, sun kasancewa daga cikin shuwagabanni mafi zarra a wajen yi wa asusun kasa ta’annati a fadin duniya. Satar miliyoyin kudade ya zama tamkar wutar lantarki a kasashen turai …
-
Ra'ayoyi
Ranar yaki da cin hanci da rashawa ta duniya: Ta wacce hanya za’a yin magani a Najeriya?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA rana irin ta yau, majalissar dinkin duniya ta ware domin duba yanda cin hanci da rashawa yake a sassa daban na duniya da kuma irin illarsu. Sanin kowa ne, …
-
Kullin al’amuran siyasar Najeriya suna kara chakudewa duba da yacce bukatar zama shugaban kasa take kara yawa a zukatan jagororin Najeriya musamman na Arewa. Jagorori irinsu Major Hamza Al- Mustapha, …
-
Goyan bayan sana’ar ‘Ya tin da farko a mai makon ayi mata tanadin shagalin bikin ta, ana kashe kudi da al-mubazzaranci da dukiya duk da sunan farin cikin aure wanda …
-
Ra'ayoyi
An bukaci dan Majalissar Tarayya na Fagge ya dena bautar da Matasa da sunan nema musu aikin yi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTabbas babu inkari dangane da ikirarin da wasu mutane suke yi na cewa dan majalisar tarraya mai wakiltar karamar hukumar Fagge, yana kokari gurin samawa matasa gurbin aiki, kuma har …
-
Ra'ayoyi
Anyi kira ga Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II da ya janye kalamanshi akan satar Yara a Kano
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKhalid Sunusi Kani, shugaban dalibai a Jami’ar Bayero dake jihar Kano, yayi kira ga Sarkin Kano, Muhammadu Sunusi II, da ya janye kalamanshi akan satar Yaran Kano. A makon da …
-
Ra'ayoyi
Ra’ayoyi: Akwai kura-kurai a kalaman mai martaba Sarki Muhammadu Sunusi II, Daga Khalid Kani
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDukkan godiya ta tabbata ga Allah ubangijin talikai, mai kowa mai komai, wanda ya bani damar yin wannan ‘yar gajeriyar fadakarwa zuwa ga mai Martaba Sarkin Kano da dukkan daukacin Al’umma masu irin ra’ayin sa game da satar Yara da ake tayi a …
-
DABO FM ba tada hurumi akan wannan rubutun, ra’ayin marubucin ne. ‘Yan Siyasa Sune Suka Fi Kowa Wajen Bautar Da Matasa Ta Hanyar Sanya Su Suyi Batanci Ga Abokanan Adawarsu, …
-
Ra'ayoyi
Shigar Malamai Siyasa ba matsala bane, daukar bangare ne matsala, Daga Umar Aliyu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMECECE SIYASA? Siyasa tana nufin kyakyawar mu’ammila tsakanin mutum da sauran alummar ususan mutumin da yake jan ragamar alumma ta fuskar shugabanci ko wakilci, mutum yana iya zama mai kyakyawar …
-
Ra'ayoyi
Shugabanci ne matsalar Najeriya da Arewa, Daga Umar Aliyu Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalmar shugabanci kalma ce da take nuni da wani babban matsayi da mutum yake da shi ko ya rike a cikin al’umma, wannan matsayin ba kowane mutum bane ya dace …
-
Ra'ayoyiTaskar Matasa
Meyasa wasu mutane suke jin tsoron tofa albarkcin bakinsu wajen kawo gyara a siyasa?, Daga Umar Aliyu Musa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWannan ita ce babbar tambayar da take ci min tuwo a kwarya kuma kullum nake ganin baikon wannan alummar da suke jin tsoron kawo gayra a siyasar mu ta wannan …
-
Ra'ayoyiSiyasa
Ko faduwar Atiku zata zama tashin Kwankwaso a fafutukar darewa kujerar Lamba 1?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKullin al’amuran siyasar Najeriya suna kara chakudewa duba da yacce bukatar zama shugaban kasa take kara yawa a zukatan jagororin Najeriya musamman na Arewa. Ko a shekarar 2019 da ake …
-
LabaraiRa'ayoyi
Matakin Atiku na daukaka kara yayi dai-dai da tsarin Dimokradiyya – Barista Jafaru Abbas
Mu’azu Albarkawa , Kaduna. Jafaru Abbas, lauya kuma masanin kudin tsarin mulkin kasa, ya bayyana matakin da Alhaji Atiki Abubakar, ya dauka na zuwa kotun koli a matsayin “Yin abinda …
-
Ra'ayoyi
Alakar dan Majalissar tarayya na Fagge da Al’ummar da yake wakilta, Daga Umar Aliyu Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineIdan aka ce wakilin al’umma ana nufin wani mutum tilo da aka zaba ya wakilci al’ummar da ya fito daga cikin su domin kare musu hakkin su ta fuskoki daban-daban, …
-
Ra'ayoyi
#Xenophobia: Abin kunya ne shugaba Buhari ya ziyarci kasar Afirika ta Kudu – Usman Kabara
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen dan Jarida kuma shugaba Shafin Afrika ‘POA’, Usman Ahmad Kabara, ya bayyana cewa abin kunya ne shugaba Muhammadu Buhari ya kai ziyara kasar Afirika ta Kudu akan kisan wariya …
-
Ra'ayoyi
Zuwa ga masu neman a baiwa Mata limancin Sallah da nufin ‘Kare hakkin Mata’ daga Bin Ladan Mailittafi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaƙuwata Ga ‘Yan Feminizim!.Ina tsaka da sallah, shaiɗan ya hanani sukuni, ban samu ‘nutsuwa’ ba sai da na kyalla ido, na ɗan kai dubana gareta. Masu rájin ƙwato wa mata …
-
Ra'ayoyiSiyasa: Rigar 'Yanci
Ba Kwankwaso ne basa so ba, cigaban Talaka ne yake musu ciwo – Dangalan Muhammad Aliyu
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDangalan Muhammad Aliyu: A kullin muna gode wa Allah Mahalicci da yake kara bamu ikon yin tunani mai zurfi don fahimtar rayuwa. Sanin kowa ne, matasa sune kashin bayan cigaban …
-
LabaraiRa'ayoyi
Manyan ayyukan shugaba Buhari na raya kasa da al’ummar yankin Arewa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDuba da irin cece-kuce da al’ummar yankin arewacin Najeriya suke tayi akan rashin ganin ayyukan raya kasa da gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari take yi bayan miliyoyin kuri’ da yankin ya …
-
Ra'ayoyi
Ke kaza kinzo da tone-tone, kin tona rami har hudu dan garaje – Sarkin Waka
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShararren mawakin wakar Hausa, Naziru M Ahmad, yayi martani da wasu kalamai da suke nuni da yayi su ga gwamnan jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje. Wannan ne karon farko …
