Tin dai a daren jiya Talata bayan fitowar wani faifan bidiyo daya bayyana wasu ‘yan Kwankwasiyya suna yiwa Dr Pantami, ihun ‘Bamayi’ a jihar, ake ta cece-kuce. Duk da cewa …
Dabo Online
-
Labarai
Bata-garin mabiya Kwankwasiyya sun yi wa Sheikh Pantami ihun ‘Bamayi’
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAn zargi wasu Matasa mabiya darikar Kwankwasiyya da yiwa Ministan Sadarwar Najeriya, Dr Isa Pantami, ihun ‘Bamayi’ a jihar Kano. Hakan na zuwa ne dai dai lokacin da akayi kacubus …
-
Fadakarwa
Zagin Shuwagabanni da Malaman Addini tamkar zubar da jini ne – Dr Rijiyar Lemo
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dr Muhammad Sani Umar Rijiyar Lemo, yayi kira ga musulmai da su guji zagi da cin mutuncin yan uwansu musulmai da shuwagabanni musamman a kafafen sadarwa. Malam ya fara …
-
Labarai
Daliban gidauniyar Kwankwasiyya 105 sun kama hanyarsu ta zuwa birnin Mumbai a Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDalibai 102 daga cikin 370 da gidauniyar Kwankwasiyya zata dauki nauyin karatunsu don yin Digirinsu na 2 a kasar Indiya, sun kama hanyarsu ta zuwa birnin Mumbai na kasar Indiya. …
-
Labarai
Ciwon Shawara ya kashe azzalumin mai garkuwa da mutane a Zamfara da Katsina tare da yaranshi 11
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRikakken mai garkuwa da mutane, Alhaji T.K da wasu guggan shuwagabannin yin garkuwa da mutane sun mutu. Rahotanni sun bayyana mutuwar tasu sakamakon barkewar cutar Shawara a dajin da suke …
-
Labarai
Gwamnan Borno ya bude shafin da zai dauki manema aiki miliyan 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMai girma gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum, ya kaddamar da shafin ‘Borno Job Portals’ don daukar ‘yan jihar miliyan 2 aiki. Gwamnan ya kaddamar da shirin ne a jiya …
-
Labarai
Kotu ta kwace zaben ‘Yan Majalissun jiha guda 2 daga APC ta baiwa PDP a jihar Adamawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraren korafin zaben Majalissar Dokoki dake da zama a jihar Adamawa, ta kwace zaben ‘yan majalissun jiha na jami’iyyar APC guda 2. ‘Yan Majalissun su hada da Hon …
-
Labarai
Shari’ar Abba da Ganduje tana neman baiwa ‘Yan Kwankwasiyya mamaki, INEC ta nemi a kori karar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA wani mataki na ban mamaki bayan kammala sauraren muhawarar lauyoyin APC, PDP da INEC, Shari’ar zaben gwamnan tana neman sauya zani. Duba da irin kwarin gwiwa da a iya …
-
Labarai
N21,150 ne kudin makarantar ‘Capital School Kaduna’ – Principal
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban makarantar Capital School dake jihar Kaduna, Mallam Ibrahim Yunusa, ya bayyana cewa; N7,050 ne kudin makarantar a kowanne zangon karatu. Biyo bayan shigar dan gidan gwamna El-Rufa’i, makarantar Capital …
-
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta fara biyan ma’aikata sabon albashin N30,000. Sai dai bincike ya bayyana cewa ma’aikata masu mataki na 1 zuwa na 6 ne kadai suka fara cin moriyar …
-
Labarai
Ya sanya ‘danshi a makarantar da ya kashe wa miliyan 195, ya dauki Malamai 42 na musamman, El-Rufa’i
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa safiyar yau ne gwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya kai ‘danshi Abubakar, makarantar Firamare ta Capital School dake jihar. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnan ya alkaurata …
-
Labarai
N30 kacal Banki zai caji wanda ya cire N501,000 a asusun Banki -CBN
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban bankin Najeriya, CBN, yayi karin haske a game da sabuwar dokar cajar wadanda suka saka ko cire kudi sama da N500,000 daga asusun banki a Najeriya. Da kuma sama …
-
Siyasa
Ya kamata mutanen Kano su takawa Kwankwaso birki akan yawo da kwakwalwarsu da yake yi – Ali Baba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban mai bawa gwamnan jihar Kano akan harkokin addinai, Hon S.A Ali Baba Agama Lafiya Fagge, ya bayyana cewa ikirarin da ake yiwa Kwankwaso na ‘Mai Takalmin Karfe’ duk karya …
-
Labarai
Kyan Alkawari: El-Rufa’i ya sanya ‘danshi na cikinshi a makarantar Firamare ta gwamnanti
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnan jihar Kaduna, Mallam Nasiru El-Rufa’i, ya sanya danshi, Abubakar, a makarantar Firamare ta gwamnati. Hakan na zuwa ne bayan da gwamnan yayi alkawarin sanya danshi a makarantar gwamnati idan …
-
Ra'ayoyi
Shugabanci ne matsalar Najeriya da Arewa, Daga Umar Aliyu Fagge
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalmar shugabanci kalma ce da take nuni da wani babban matsayi da mutum yake da shi ko ya rike a cikin al’umma, wannan matsayin ba kowane mutum bane ya dace …
-
Quo natum nemore putant in, his te case habemus. Nulla detraxit explicari in vim. Id eam magna omnesque. Per cu dicat urbanitas, sit postulant disputationi ea. Duo ad graeci tamquam …
-
Taskar Malamai
A guji yada jita-jita: Sheikh Dahiru Bauchi bai zagi Buhari akan rufe iyakoki ba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDa safiyar yau Asabar, an wayi gari da wani labarin da wata tashar Youtube mai suna Gimbiya TV ta wallafa wani bidiyo inda ta sa masa sunan “Kabude Bodar tinda …
-
Labarai
Daukar Nauyi: Saukar rukunin farko na Daliban Kwankwasiyya 242 a kasar Indiya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKasa da mako daya ne rage tafiyar dalibai 242 da gidauniyar Kwankwasiyya za ta dauki nauyin karatun Digirinsu na 2 a kasar Indiya. DABO FM tana da tanadi na kawo …
-
Labarai
N20 kacal Banki zai caji wanda ya sanya ko cire N501,000 a asusun Banki -CBN
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban bankin Najeriya, CBN, yayi karin haske a game da sabuwar dokar cajar wadanda suka saka ko cire kudi sama da N500,000 daga asusun banki a Najeriya. A makon da …
-
Hon Muhammad Gudaji Kazaure, dan majalissar tarayya mai wakiltar Gwiwa, Kazaure, Roni, Yan kwashi na jihar Jigawa, ya bayyana sabon tsarin carjin kudi na bankin CBN a matsayin fashi da …
