Rundunar yan sandan Najeriya, reshen jihar Kano ta rufe kamfanin Opay a jihar Kano bisa tuhumar rashin cika ka’i’dojin fara aiki a jihar. Rundunar yan sandan bayyana cewa ta rufe …
Dabo Online
-
Labarai
Ingantattun hanyoyin kaucewa biyan sabon cajin kudin Banki da CBN ta kakaba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineAl’amarin sanya carjin sanyawa da cire kudin da suka kai kimanin N500,000 da babban bankin CBN ya fito dashi ta janyo cece-kuce a cikin al’umma. Duba da cewa babban bankin …
-
An zargi Stella Peters, da caccakwa saurayinta na daduro wuka har lahira. Rahotanni sun bayyana cewa; Budurwar ta caccakawa Saurayin wuka bisa rashin bata kudin hidumar murnar zagayowar ranar haihuwar …
-
Labarai
Budurwar Zamfara da ta kona kanta tana samun kayatattun kyaututtuka da tallafin Kudade
by Dabo Onlineby Dabo OnlineManyan mutane masu fada aji, sun shiga samun masu taimakawa dangin budurwar nan data kona kanta a jihar Zamfara. Mahaifin budurwar, Aminu Muhammad, ya bayyana tallafin kudin a matsayin wanda …
-
Labarai
‘Yan arewa 123 da aka tsare a Legas sun ce basa son karar da aka shigar a madadinsu
by Dabo Onlineby Dabo Online‘Yan Arewa 123, da gwamnatin jihar Legas ta tsare yayin da suke shiga jihar, sun bayyana cewa; basa son karar da Lauyoyi kwato musu hakki suka shigar a madadinsu. A …
-
Labarai
Tsakani da Allah har yanzu ba’a fara aikin Wutar Mambila ba – Ministan Lantarki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSabon Ministan Lantarkin Najeriya, Sale Mamman, ya bayyana cewa maganar fara aikin Lantarki ta Mambilla, tatsuniya ce. DABO FM ta tattaro cewa Ministan ya bayyana haka ne yayin wata ganawarshi …
-
Bincike
Kalaman Sheikh Daurawa akan ‘yan nanaye basu da alaka da kamun da hukumar tace fim takeyi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKalaman Sheikh Ibrahim Daurawa na cewa; Ana ta kama masu wakokin nanaye an bar masu barna da sunan addini suna zagin Allah” basu da alaka da siyasa ko kama yan …
-
Labarai
Kudin da ake biya na wutar Lantarki zai karu daga shekarar 2020
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMasu amfani da wutar Lantarki a Najeriya zasu biya kimanin Naira tiriliyan daya da rabi a shekara mai kamawa. Hakan na zuwa ne bayan amincewa da kara fashin Lantarki da …
-
Ra'ayoyiTaskar Matasa
Meyasa wasu mutane suke jin tsoron tofa albarkcin bakinsu wajen kawo gyara a siyasa?, Daga Umar Aliyu Musa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineWannan ita ce babbar tambayar da take ci min tuwo a kwarya kuma kullum nake ganin baikon wannan alummar da suke jin tsoron kawo gayra a siyasar mu ta wannan …
-
A ranar Alhamis, 18 gawatan Afrilun 2019, shugaba Muhammadu Buhari ya rattaba hannu na aminta da karin biyan albashin ma’aikatan Najeriya daga N18,000 zuwa N30,000. Har kawo yanzu dai karar …
-
Taskar Malamai
Ana ta kama masu wakokin nanaye an bar masu barna da sunan addini suna zagin Allah – Sheikh Daurawa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineTsohon shugaban hukumar Hisbah ta jihar Kano, Sheikh Aminu Daurawa, yayi kira tare da yin suka akan Hukumar tace fina-finai da wakoki ta jihar Kano. Ya bayyana cewa ana kama …
-
Fitaccen mawakin siyasar, Dauda Adamu Rarara, ya fitar da sabuwar wakar biyo bayan nasarar da shugaba Muhammadu Buhari ya samu a kotun koli akan abokin takararshi, Atiku Abubakar na jami’iyyar …
-
Ra'ayoyiSiyasa
Ko faduwar Atiku zata zama tashin Kwankwaso a fafutukar darewa kujerar Lamba 1?
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKullin al’amuran siyasar Najeriya suna kara chakudewa duba da yacce bukatar zama shugaban kasa take kara yawa a zukatan jagororin Najeriya musamman na Arewa. Ko a shekarar 2019 da ake …
-
Labarai
Kotun Zabe: Na shiga tsananin ruɗani a lokacin da kotu take yanke hukunci – Buhari
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaba Muhammadu Buhari, ya bayyana yanayin da ya samu kanshi lokacin da Kotu dake zaman yanke hukunci akan karar da Atiku Abubakar ya shigar gabanta na kalubalantar nasarar Buhari n. …
-
Labarai
CBN zata dauki dukkanin ‘yan jihar Ebonyi masu matakin ‘First Class’ a Economics aiki
by Dabo Onlineby Dabo OnlineBabban bankin Najeriya, CBN, ya sanya hannu kan daukar dukkanin ‘yan jihar Ebonyi wadanda suka kammala karatu da matakin ‘First Class’ a bangaren ‘Economics’ aiki kai tsaye. Kwamishinan yada labaran …
-
Labarai
Daurin shekaru 3 a Gidan Yari ne hukunci fasakaurin buhun Shinkafa daya tak – Hameed Ali
by Dabo Onlineby Dabo OnlineHukumar hana fasakauri ta Kwastam ta bayyana hukuncin daurin shekaru 3 a gidan yari ga duk wanda aka kama yayi fasakurin buhun Shinkafa daya zuwa Najeriya. Shugaban hukumar, Kanal Hameed …
-
Labarai
Nagarta: Gwamnan Bauchi ya mayar wa UNICEF rarar kudin tallafin ciyarwa data baiwa jihar
by Dabo Onlineby Dabo OnlineGwamnatin jihar Bauchi ta mayar wa UNICEF rara kudi na miliyan 15 da ta baiwa jihar domin yakar rashin cin abinci mai gina jiki. Gwamnan jihar, Bala Muhammad ne ya …
-
Taskar Malamai
Harbe-harbe a gidan Sheikh Dahiru Bauchi ya jikkata mutane 2
by Dabo Onlineby Dabo OnlineSheikh Dahiru Bauchi, mataimakin shugaban Fatawa a Najeriya, ya bayyana yacce ta kasance biyo bayan rahotannin harbe-harbe da aka samu a gidanshi. Sashin Hausa na Legit.ng ya rawaito daga Jaridar …
-
Shugaba Muhammadu Buhari yayi albashi ga ‘yan Najeriya cewa gwamnatin shi ta ‘Next Level’ bazata kara gallazawa yan Najeriya ba. Shugaban ya bayyana haka ne yayi wata ganawa da Kungiyar …
-
Labarai
Tana baya tana dabo: Har yanzu Sarkin Waka yana tsare bisa rashin cimma sharudai
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDuk da wata Kotu a jihar Kano ta bayar da belin mawaki Naziru M Ahmad, ana cigaba da tsareshi a gidan yari. Hakan na zuwa ne bisa dalilin rashin kammala …
