Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, yace Gwamnatin jihar bata rushe Masallaci kamar yacce ake ta yadawa ba. Gwamnan ya bayyana labaran a matsayin na karya, ya kuma kalubalanci wadanda suke …
Dabo Online
-
Labarai
Gwamnatin jihar Kaduna zata fara biyan sabon Albashi na N30,000 daga watan Satumba
by Dabo Onlineby Dabo OnlineA yau Litinin, bangaren zartawa na gwamnatin jihar Kaduna ta aminta da fara biyan sabon albashin N30, ga dukkanin ma’aikatan jihar. Dabo FM ta binciko cewa; Gwamnatin tace zata fara …
-
Nishadi
Har yanzu matsayin Jarumawan Arewa bai kai a nuna wa duniya ba – Naziru Ziriums
by Dabo Onlineby Dabo OnlineFitaccen dan Jarida dake aiki da sashin Hausa na Muryar Amurka, Nasir Ahmad Hausawa wanda aka fi sani da Ziriums, yace har yanzu da sauran jarumawan Arewa. Zirium ya bayyana …
-
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arerwa, Aliyu Wamakko ya kammala shirye-shirye domin gina katafariyar Jami’a mai zaman kanta a jihar ta Sokoto. Rahotanni sun bayyana cewa …
-
Ra'ayoyi
Zuwa ga masu neman a baiwa Mata limancin Sallah da nufin ‘Kare hakkin Mata’ daga Bin Ladan Mailittafi
by Dabo Onlineby Dabo OnlineDaƙuwata Ga ‘Yan Feminizim!.Ina tsaka da sallah, shaiɗan ya hanani sukuni, ban samu ‘nutsuwa’ ba sai da na kyalla ido, na ɗan kai dubana gareta. Masu rájin ƙwato wa mata …
-
Labarai
Zamu tabbata fitar da ‘Yan Najeriya miliyan 50 daga kunchin Talauci – Dr Pantami
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMinistan Sadarwar Najeriya, Dakta Isa Ali Pantami, ya bayyana cewa zasu yi aiki tukuru wajen cika burin shugaban Najeriya, Muhhammadu Buhari domin ccire yan Najeriya miliyan 50 daga kangin Talaucin …
-
Labarai
Kasar Amurka ta fitar da sunayen Inyamurai 77 dake Damfarar bayin Allah
by Dabo Onlineby Dabo OnlineCibiyar binciken Kwakwaf ta kasar Amurka ta fitar da jerin gwanon sunayen wasu yan Najeriya dake damfarar mutane a kasar ta Amurka. Tini dai hukumar tace ta kama dayawa daga …
-
A ranar Alhamis, kamfanin Andriod ya fitar da sabon Samfurin tafiyar da tsarin aikin mai suna Andriod Q. Kamfanin ya bayyana za’a rika kiran sabon samfurin Andriod Q da sunan …
-
Siyasa
‘Yan Kwankwasiyya sun dauki hanyar kawo wa Shari’ar ‘Abba Gida-Gida’ cikas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatsalar barazana da cin mutunci da akayi wa Wakiliyar INEC wacce lauyan INEC ya shigar da kokensu gaban Kotun zaben Kano, za ta iya bude wani shafin Shari’ar na daban …
-
Siyasa
‘Yan Kwankwasiyya sun dauki hanyar kawo wa Shari’ar ‘Abba Gida-Gida’ cikas
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatsalar barazana da cin mutunci da akayi wa Wakiliyar INEC wacce lauyan INEC ya shigar da kokensu gaban Kotun zaben Kano, za ta iya bude wani shafin Shari’ar na daban …
-
LabaraiSiyasa
Kotun sauraren zaben jihar Kano tayi barazanar mayar da zamanta zuwa Abuja
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKotun dake sauraren karar zaben gwamnan jihar Kano, tayi barazanar mayar da cigaba da Shari’ar zuwa babban birnin tarayyar Abuja. Kotu ta bayar da kashedin ne a zamanta na ranar …
-
Shafin Twitter ya samu tasgado a yammacin ranar Laraba. DABO FM ta bincike cewa shafin Twitter ya tsaya da aiki ne daidai misalin karfe 7:37 a agogon Kasar Indiya, karfe …
-
Labarai
Sheikh Dr Isah Ali Pantami – Sabon Ministan Sadarwa a Najeriya
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasa Muhammadu Buhari ya nada Dr Isah Ali Pantami, a matsayin sabon Ministan Sadarwa a Najeriya. DABO FM ta tattaro cewa; a ranar Laraba, 21 ga watan Agustar 2019, …
-
Labarai
Sojoji ne suka fatattaki ‘Yan Sandan da suka kama ni, suka sakeni na tsere – Dan Kidinafa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineRikakke kuma gagararren mai garkuwa da mutane, Hamisu Bala Wadume, ya bayyana yacce Sojoji suka taimashi ya tsere bayan da ‘yan sanda suka kamashi a garin Ibi na jihar Taraba. …
-
Wata babbar a jihar Kano ta bayarda belin darakta a masana’antar Kannywood, Sanusi Oscar 442. Cikakken bayanin zai zo daga baya.
-
Labarai
Mun dauki niyyar fitar da ‘Yan Najeriya miliyan 100 daga bakin Talauci a shekaru 10 masu zuwa
by Dabo Onlineby Dabo OnlineShugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa gwamnatinshi tayi niyyar fitar da ‘Yan Najeriya miliyan 100 daga bakin Talaucin da yayi musu katutu a cikin shekaru 10. DABO FM ta …
-
A ranar Laraba ne shugaba Muhammadu Buhari zai rantsar da sabbin Ministocin da Majalissar Dattijai ta gama tantancewa bayan daya aike mata da sunayensu. DABO FM ta binciko cewa; Shugaba …
-
Labarai
Katsina: Matasa 3 dake yiwa kasa hiduma a NYSC sun rasa Rayukansu a hatsarin Mota
by Dabo Onlineby Dabo OnlineMatasa 3 dake aikin bautar kasa na hukumar NYSC sun rasa rayukansu a wani hadarin Mota da ya ritsa dasu a jihar Katsina. Hukumar NYSC ce ta tabbtar da hakan …
-
Gwamnatin ta shigar da korafinta zuwa ga hukumar dake kula da ‘Watsa Shirye-Shirye’ akan shirin BB Naija wanda aka fi sani da Big Brother Nigeria. Gwamnatin ta shigar da korafin …
-
Wasanni
Hotuna: ‘Yan Matan Najeriya sun lashe gasar Kwallon Kwando ta nahiyar Afirika
by Dabo Onlineby Dabo OnlineKungiyar Kwallon Kwando ta ‘yan Matan Najeriya ta samu nasarar lashe gasar nahiyar Afirika. Najeriya ta doke takwararta ta kasar Senegal, inda Najeriya ta samu 65, Senegal ta samu 55. …
